ARNE CHAPTER 3 BY Surayyah.M.S

ARNE CHAPTER 3 BY Surayyah.M.S

 

 

 

Bayan wata daya had yanzu gidansu alhaji abdullhi acike take tam da jama’ah ana faman debar gaisuwa,

Mun gode,mun gode allah ya saka da alkhairi,mahaifiyar alhaji inna dake zaune a babban central palorn gidan take fada ayayin da jama’ah ke zirga zirga wasu na fita wasu na shigowa.

Hm Mariya ena shikuma yaron nan ,

Ohh kina nufin arnen nan,emm yana chan daki na CE mar karya kuskura ya fito

Ban isa da abun kunyar nan ba

Gaskiyarki,ko ni nan shafaatu abun nan ya mugun Sosa min rai

Kiga yadda alhaji ke tarairaya yaron nan tun a asibiti

De na tunamin shafa’atu,.ga yaron munafuki naga sai wani shige ma yara na yakeyi

Chab,to kitashi tsaye Mariya,karki sake ya arnatar miki da yara,kinsan fa baida tsarki,kiyi takatsan tsan da shi sosai

Hajiya Mariya,, Hajiya zainab ta katse hirar tasu,

Alhaji nasan magana dake

Toh ena.zuwa,juyawar   ta ke da wuya

Haj shafa tace ,hmm kinga makira ko,yanzu haka labe take mana.munafukar banza

Kyaleta,shafa barinje naji abunda zaice

Toh jeki ena nan,sai kindawo

Sallama ta yi tare da shigowa cikin spare faloun sa,

Alhaji gani.

Haba mariya banga Raphael ba ena yake ne?

anata gaisuwan nan is a perfect opportunity da zai ga dangi ,dangi su gansa’ anata tambaya kinsan labari ya riga ya fita.

Wani dogon tsaki taja,haba alhaji yanzu akan wannan maganan ka daga ni akan mutane,

Mariya? Tsaki fa kika ja min,lallai naga abun naki yafara zarcewa…

Marairaicewa tadanyi,Alhaji kayi hakuri dan Allah, nifa gaskiya nakasa sabawa ne da yaron nan

Haba mariya,Sa’ar danki ne fa zafar,meye wahala aciki,? Bake kika rike su ba meyasa bazaki iya rike dan wani ba

Dan Arne? Haba alhaji mu fa ba daya muke da arna ba…ya zakayi ma kace na karbi Arne a matsayin da na,wallhy bazai yiwu ba

Mariya? Kina cikin hankalinki kuwa…meyasa kike magana kamar bakida tausayi,you should be grateful shi yaron da kike kira arne shi ne sanadiyar rayuwata a yanzu.

Ke ba abun kunya bane ace kina wannan haukar akan dan karamin yaro Sa’ar dan cikin ki,toh daga Yau bana so naji ko na sake ganin kin kirasa da wannan sunan.

Tashi ki fice ,mikewa tayi ta fice rai a bace.

Cikin faryal zafar ya taba ke chop chop kawae

Kyal kyalewa da dariya tayi Yaya zafar stop it ,kaima haka ne,sunata wasan su gwanin sha’awa

Kallon su kawae yake yana murmushi,

Hey raphael, ya ka tsaya da cin naka chokolate din.

xafar yafada yana kokarin sa masa a hannu..EAT

Murmushi Raphael yayi wanda ya fito tareda hawaye

Oh my GOD ya zafar  why is he crying?

Nan suka tsura masa ido su biyun

Bakomai,natuna wani Abu ne,

Really what’s dat,?

Babu komai zafar,I think I miss my parents yafada yana share makalallen hawayensa….

Gaba daya jikinsu yayi sanyi,faryal duk da ita  karama CE amma tanada tausayi sosai har hawaye ya cika mata ido

Zafar ne ya riko hannunsa yace, c’mon Raphael you are now part of us,kasake jikinka da mu pls kaji?

yes ..faryal ma tace, yay raphael don’t worry we will share our mummy and daddy with u.

Idonsa cike da hawaye ya sake musu murmushi,nagode muku

I really like u guys am feeling like I know you for long…and I……….

Ok ok enough of this drama raphael,no more crying promise?

Faryal ne tazo da gudu ta cahkule shi.

Nan suka fashe da  dariya dukansu

Zafar,cikin tsawa mai gigitarwa  Hajiya mariya ta kira shi,

me kukeyi haka? Mexan gani? Faryal da ta gama tsorata sai bari take a gefe,

Ki wuce kufice anan,kar na ci muku mutunci,

get out “to your room,tafada

tana Nuna musu hanyar kofa

Dagudu suka fice

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button

You cannot copy content of this page

Adblock Detected

YOU ARE USING ADBLOCK TURN IT OFF TO COUNTIUE BROWSING OUR WEBSITE