ARNE CHAPTER 6 BY Surayyah.M.S

ARNE CHAPTER 6 BY Surayyah.M.S

 

 

Janshi tayi har cikin wani daki empty bakomai aciki said Chinese carpet da aka shimfida akan tiles

TSungunawa Raphael yayi yana Hajiya dan Allah kiyi hakuri ,bazan kara ba

Dariya ta fashe da shi kace me? Ba Allah zaka kira ba Jesus dinka zaka kira kamar yadda kasaba

Nan ta jawo wayar wuta ta dinga zabga masa,kota ena bata damu ba

Tun yana kukan anaji har yafara na zuci.ga yunwa ga gajiyar wanki

 Itako Hajiya mariya bata bar dukansa ba har sanda taga ya Fada kasa sumamme

Kuka faryal takeyi sosai ,ya zafar ka kira abba mana

Mummy dukan ya raphael takeyi tun tuni fa tafada cikin kuka

Shima da hankalinsa ya gama tashi,daukar wayarsa yayi ya danna number abban su

Sau biyu yayi ringing na a dauka ba,

Ya sake dialing yana sawa a kunne yaji ankwace wayar

Me nake gani? Wa kake kira zafar? Nan ta duba ,hmmm ohhh ubanku Ku kukee nema ko, me zaku CE masa

Shiru sukayi dukansu inbanda bari ba abunda suke

Faryal me zaku CE abban ku,kifada. Min ko na miki shegen duka irin na arnen can

Mmun…ga kina du…kan yya raphael ne..shi…..ne

Yi min shiru,awajen

Haj mariya ta daka mata tsawa

wato azzaluma tana zalunci bari Ku kira sarkin yaki ko?

Toh bari kuji edan naji ko naga wani daga cikinku ya fadi wani Abu,ena kunga abunda na ma yaron nan?

A tare suka gyada kai,

Good ,to naku sai yafi nashi

Kunaji na?ringing wayar zafar tafarayi

Dagawa tayi taga ABBAH.

Gashi Tamika masa inajinka ka amsa anan sa a speaker saura ka ketara abunda nagaya maka yanzu

He…loo abba,zafar ya dai lpya kuwa?

Zare masA ido tayi ,nan yafara uhmm

Um mmm umm lpya lau abba

Dama muna wasa ne da faryal shine muka dialing bamu sani ba,

Ohh ok na fahimta ena Raphael kuma,

Nan gaban jafar ya fadi ,shiru yayi baice komai ba

Sa hannu tayi ta kwace wayar ta kashe abunta,

Ku wuce ku bani waje..da gudu faryal ta wuce tana kara sautin kukanta,shima zafar ya bi ta zuwa sama

Kiran wayrta alhaji ya yi, alhaji komai lpya  sunce wasa sukeyi kasan faryal da zafar ba arabasu fa

To ena raphael?

Yana chan dakinsa mana nifa alhaji kaga zan shiga ciki,sai da safe kat ta kashe wayarta

Alhaj abdullh da hankalinsa bai kwanta ba ,sake sake kawae yakeyi aransa

Da kyr ya kawar da tunanin bisa dalilin maganarsa da zafar dazun

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button

You cannot copy content of this page

Adblock Detected

YOU ARE USING ADBLOCK TURN IT OFF TO COUNTIUE BROWSING OUR WEBSITE