ARNE CHAPTER 8 BY Surayyah.M.S

ARNE CHAPTER 8 BY Surayyah.M.S

 

 

Sum sum yafito  har yadan canza da ga asalin kamar sa kamar marar lpya…

,

Tsugunawa yayi cike da biyyaya ya CE alhaji sannu da dawowa ,ya hanya?

Ahh raphael zo nan ka zauna ,ya nuna kusa da shi

Zuciyarsa cike da tsoro ya mike ya nufi Inda alhaji yake ya zauna

Ya kake? Ina fatan kana having good time da yan uwanka su zafar?

Kai ya daga baice uffan ba

Wani paper ya Ciro a brief case yace gashi Raphael, wannan list din makarantu ne kazaba inda zaka karasa secondry schl dinka  yakamata kafara zuwa ko?

Idonsa cike da kwalla ya kalli alhaji yace ,alhaji makaranta?

Yes ,son ure free to choose, make your choice

Ko abaka lokaci ne kayi tunani?

Ahhh no sir,Barin duba

Yafada ne kawae amma harga Allah baisan ko makaranta daya a cikinsu ba,domin kuwa makarantun yaran manya ne zallah

Lura da shi zafar yayi sannan ya gano abunda yake ciki

abba y not ASA shi a makarantan mu sai muna zuwa tare ,

Dan kallonsa raphael yayi yace eh alhaji hakan ma yayi,

Raphael ,abba ya kirasa I’m your father kadaina CE min alhaji kaji,call me ur abba

Murmushin jin dadin dukansu uku sukayi

Inbanda Hajiya mariya da ta cika FAM saura kiris take jira

Sauka kasa yayi ya sake rusunawa gaban alhaji…

Nagode abba ,Allah ya saka maka da alkhairi…

Dagosa yayi yace no thanks my son, ka dauka nan kamar gidanku  ne kaji? Yace toh abba na gode

Toh ku tashi ku je daki ,nan dukansu suka mike cikin farinciki suka nufi dakunansu

Murmushi alhaji ya yi yana cewa alhamdullhi,

Dogon tsaki yaji taja,tace hmmmmm

Allah sitiri bukwui inji kishiyar mai kusumbi

Kana bani mamaki wallhy

Dan dai daiita kallonsa yayi yace name fa?

Yadda kake buga kai akan Arne mana,wallhy wannan ba dabian musulmi bane

Dariya alhj yayi yace Mariya kenan,a naki sanin ba?

amma musulmi na kwarai ai baya walakanta dan wani

Arne ?haba alhaji yaron nan fa daga kazanta ya fito,mutanen da basu tsarki masu fitsari a tsaye?

wai meyasa ka rife idonka ne haka

ARNANCi Kazanta CE tabbas ,amma ai shi mutum ne ko? Kin manta da kissar fasikar karuwa da kare? Sanadiyar bashi ruwan Sha da tayi Aljanna ta shiga fa

Haba mariya,ko qurani ma cewa yayi ka zamo mai kywtata wa dukkanin mutane,..baice lallai sai musulmi ba…..meye laifin rikewa da taiimakon yaro karami  kuma maraya ba uwa ba uba?kika sani ya samu kykkwan rabo ta sanadiyar mu ko ma mu mu rabauta sanadiyarsa?

Kifada min mariya….me asalin dalilinki na tsanan yaron nan

Shiru tayi batace komai ba

Hmmm ki nutsu fa, ni bana son yadda kike aibanta yaron nan

Tashi tayi shiru abunta ta wuce dakinta tana kukkuni.

 

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button

You cannot copy content of this page

Adblock Detected

YOU ARE USING ADBLOCK TURN IT OFF TO COUNTIUE BROWSING OUR WEBSITE