💦💦💦
*BAYAN WUYA*
💦💦💦
written by
➰Faty Afreen
decdicated to
*Asy khaleel*
Bismillahirrahmanir rahim..dasunan allah me rahama me jinkai…
*bayan wuya* shine sunan novel dina akace bayan wuya sai dadi…kubiyo ni kuji da wanne irin labari nazo muku yau..
nice taku har kullun faty afreen…
Dafatan zan fadakar na kuma nishadantar da masoyana….
1⃣
Ke fatymah watoh zama ma kikayi kin cin abinci inna wanki da gugan dana saki?kiyi hkr maryam ynxu zangama yinwa nakejine sosai dan
allah kiyi hkr….jar uba ynxu dan iskanci se kingama cin abinci zakiyi abinda naski?…kai kai lafiya naketa jin hayaniya?umma wai dan iskanci nasa fatymah wanki da guga shine wai setagama cin abinci zatayi…ke fatymah lallai wuyanki yayi karfi…karban kwanon abincin umma tayi ta juyewa kaji shi tas…umma dan allah kiyi hkr dan allah yinwa nakeji wlhi😪😪cikin shashekar kuka ta taso ta riqe umma wacce keta kokarin juye abincin wa kaji…fincikota maryam tayi ta jawota baya…dan allah kuyi hkr…umma kam sanda ta nakade fatyma iya san ranta kafin ta kyalleta…wanki kuma sandatayi shi harda qari umma takawo mata….tana kuka tayi wankin tagama..daki ta nufa ta zauna kusa da wata wacce ke kwance bata da lfy..mama kinga irin wahalar danake sha agidanan😪kamar ba gidan ubana ba
abba ya tafi ya barmu ga matarsa na wahalar damu…mama dan allah karki tafi ki barni agidanan nikadai zasu kasheni😪😪mama zasu kasheni…rungume mama tayi tanakuka mecin rai ita kanta mama sanda kwalla suka zubo mata….
kubiyoni dan cigaban labari wacece *fatymah*
💦💦💦baby afreen
[11:07PM, 12/11/2016] +234 703 853 5463: 💦💦💦
*BAYAN WUYA
💦💦💦
written by
➰Faty Afreen
decdicated to
*Asy khaleel*
2⃣
Sunana fatyma ibraheem muna xama a garin katsina lga din dutsin-ma..mahaifina da mahaifiyata nikadai suka mallaka a matsayin ya’ dik wani gata da ake bukata nasameshi agunsu dik da mahaifina bame kudi bane…kasance warma haifiyata bata kara haihuwa ba kakata bayanni yasa kakata tasa baba na ya kara aure…mahaifiyata na jure dik wani wulakanci da matarsa ke mana ..dan ma baba ne yasa take dan raga mana…akwana atashi ba wuya na kammala secondary school dina…wataran babana ya fita aiki danshi taxi driver ne tsautsayi ta debe sa…daganan ko awa daya be kara ba allah ya kar be abinsa….
munji mutuwar baba sosai daga hakane mama ta kamu da wani ciwo da muka rasa gane kan ciwon sbd bamuda kudin kaita asibiti….matar babana wacce a ynxu muke kira da umma tana da yarinya daya da babana me suna maryam wacce na girmeta da shekara biyu…maryam tana ss2 ynxu hk sedai umma ta mara mata baya tana tsula tsiyarta iya son ranta….komai na gidanni nakeyi hatta girki maryam bata iya sa ba..hk nake hkrn zaman gidan sbd bamuda gurin zuwa ga mama bata ko iya mgnballe fada min inda en uwan mu suke😪😪😪
cigaban labari
ke !fatymah uban wa kika ajiye zemiki wanke wanken da kenan da aikin gida?kike barci har iwar h?
💦💦💦baby afreen
[11:07PM, 12/11/2016] +234 703 853 5463: 💦💦💦
*BAYAN WUYA*
💦💦💦
written by
➰Faty Afreen
decdicated to
*Asy khaleel*
3⃣
kike barci har iwar hk?mikewa nayi inna ta mirza idona dan kokadan baccin be isheni ba…
“kiyi hkr umma ynxu xanje nayi aikin”
” kar Allah yasa kiyi kijirani ni inje inyi kinji?”
fita umma tayi tabar dakin ba shiri nafitoh daga dakin..tsintsiya na dauka na fara sharan tsakar gidan ciki na ya soma ciwo ..ba shiri na duqe kasa…yinwa nakeji sosai ga mama ma ita kanta bata ci komai ba…mikewa nayi na nufi inda umma da maryamsuke zaune…maryam kam se faman shafe shafe takeyi wani abunma be mata kyau ba amma ita emmata se anshafa😀lol!
zuwa nai kusa da umma nayi shiru…can umma ta dago ta kalleni…
“kekuma lfy?kikazokika zauna min anan aikinfa?”
“umma dan Allah ki taimakamin da abinci yinwa nakeji wlhi cikina ma ciwo yakemin..ga mama ma***”
“dakata✋ ubanki ne ya kawomin abincin da zan dafa in baku daga ke har uwar taki?maza tinkafin raina ya baci ki barnan”
mikewa nayi jiki ba kwari na komana cigaba da sharar…
“kajimin ‘ya da iskanci..toh baki isa ba…ki gama innan inna jiranki”
“kishareta ummata so take ta cinye mana dan abincin namu mukuma mu zauna da yinwa”
magana maryam take tana harar harata …hk suka karaci zaginsu daga bisan maryam ta zari jakartata fita…umma kuwa se kuranta yar tata takeyi…
inna gama shara nahau wanke wanke me uban yawa kamar gidan cin abinci…
wanke wanken nakeyi amma cikina ciwo yakemin…daieai nazo kan tukunyar abincin jiya daddare..kankaran kanson shinkafar nadingayi inna ci inna sharar kwallan dake zubomin…ban ankaraba sedai naji anna kwaramin ruwa ihu nasa na mie tsaye….ruwan kunfan wankewanken umma tawatsamin kaf ajikina
💦💦💦baby afreen
[11:07PM, 12/11/2016] +234 703 853 5463: 💦💦💦
*BAYAN WUYA*
💦💦💦
written by
➰Faty Afreen
decdicated to
*Asy khaleel*
*Ma sweet maman beauty😍i wish zakimin afuwa..plxxx🙏*
4⃣
ruwan kumfan wankewanken kaf umma ta watsamin a jikina …
“kicigaba da cin abincin kinji?nace kicigaba da ci…kiyi hkr umm****
kafin nakarasa zance ta hankadani na fada saman kwa nukan abincin…ta juya zata tafi ta je gabanta da gudu inna inna kuka
“dan allah umma kitaimakamin da abincina nabawa mamana dan allah”😏😏watoh ke horo ko?toh bazan bayar ba ta mutu da yinwa…tinda ba uwata bace ..kuma kije kigama wanke wankenan kiyi dibar ruwa kuma…mtsw”
wucewa tayi ciki ta barni agurin inna kuka hk na mike na cigaba da wanke wanken…can wata daba ta fado min cikinsauri nagama naje na dauko hijabina cikin sanda na fita nabar gidan
ban tsaya ko inna ba se wajen abokin baba na baba hashim tinkan nakai gidansa nagansa yashiga wani shago jiransa nayi awaje harya gama siyayyarsa ya fitoh…
“inna wuni baba..ah fatyma kece?ya gidan ya jikin mamartaki…taji sauki baba..toh toh madallah inji dai bakomai ko?baba dama mama cetin jiya da rana rabonta da abincikuma umma taqi bamu shine nace bari nazo gurinka kataimakamin😪….
shi kansa baba ya tausaya min dan har sand yayi kwalla dan akwai randa ummavta biyoni cikin anguwa tana dukana shi ya ceceni dan shima sanda ya kwashi rabonsa nazagi agunta…
“kiyi hkr fatymah ki kara hkr da maman maryam 😪kodan mamanki da bata iya komai… *bayan wuya sai dadi* kinjinko?
gyada masa kai nayi inna sharar kwalla..shi kansan sadda ya share kwallan da suka fito masa kafin ya sa hannu aljihu ya cito dari biyar ya bani..
cikin kuka na karba innata masa godiya kuka babayake sosai sbd ba hk nake ba sadda babana keda rai ba…
ban wuce ko inna ba sai wajen me shayi.shayi aka hadomana da indomie …gida na nufa cikin sanda na shiga dakinmu…na bude ledar na daga mama nafara bata abinci…
umma ce ta fotoh daga bayan gida tana en wake-waken ta…
*ayyara iye ala gidi go ayyara iye alagidigo*
“kamshin me nakeji hk?daga inna wannan kamshin yake zuwa?ke fatyma kina inna? bakiyi wanki ba bakiyi dibar ruwa ba…kinkoma bacci ko?shegiya kodai ciki kikaje kika kwaso mana?aikuwa zanci ubanki..”
gadan gadan ta nufuni dakin ta handa kofa…
😳”mezangani hk?in me?indomie ko?😏lallai watoh sata kikamin kikaje kika siyo indomie ko?sata!fatymah sata!
gyada kai nafarayi alamun a a…inna umma ta rigata fin cikoni dagani har ledar indomie’n mujayo waje..mama kuwa se faman daga hannu take hawaye na zuba ba halin mgn…
💦💦💦baby afreen
[11:07PM, 12/11/2016] +234 703 853 5463: 💦💦💦
*BAYAN WUYA*
💦💦💦
written by
➰Faty Afreen
decdicated to
*Asy khaleel*
6⃣
Ahankali nake bude idona tare da dafe kaina sbd ciwon dake kaina…
“ash umma dan Allah kiyi hkr”
bude idon dazanyi nasauke idona akan wani saurayi fari ba kyakyawa….azabure na mike dan baxan manta fuskarsa ba shine wannan saurayin da nagani tare da maryam ..
“””sannu baiwar allah”acewar wannan saurayi…”inna nake nan?kakaini gida bandibar wa umma ruwaba…””
mgnn nake inna kokarin sauka agadon..
“kiyi hkr baiwar Allah kina asibiti ne ki nutsu ki sanu sauki”
“Asibiti😳?nidai nacema ka kaini gida ko?
sauka nayi na nufu kofa sedai yabi bayana yanamin mgn amma ban ansasa ba….hknan yasallami likita yahau mota ya biyoni..
“dan Allah kizo ki shiga inkaiki gida…”kaga zanje nemo bokitin umma ne kuma yau nashiga uku”
“kinga zomuje nasiya miki wani dan wancen ya fashe”
tsayawa nayi cik ba shiri dan jin bokitin unma ya fashe…hk na hkra na shiga motar…gurin saida bokitai ya tsaya cikin sa’muka samu me colour din irin na umma yabada kudi muka taho..
“gida muka nufa ya paka na masa godiya yanata jana da surutu amma sam nakasa sakewa dan banaso wani ya fitoh ganmu…
“kaga mallan nagode ka kyalleni in tafi”toh naji amma ki karba dubu biyar dinan zata miki amfani..
harnasa hannu na karba kodan nasama ma umma magani…natina da abinda umma tamin dazu…gyada kai nayi allamun a a..shikuwasai kuma miko min kudi yske can ya hado da katinsa..innason karba amma inna tsoran umma….
soma tafiya nayi dasauri yafitoh yasha gabana
“dan Allah kibarba da plxxxx…..
yadda ya marairaice yasa nakaihannu xankarba kenan naji ankira sunana da karfi
*FATYMAH!!!*
a tsorace na kalle kofar gida sbd muryam dana jiyo…
*maryam* na fada muryata na rawa😳😪
kubiyo ni kuji yazata kasance tsakanin fatymah da maryam…
yaukam fatymah sai cetoh😪
💦💦💦baby afreen
[11:07PM, 12/11/2016] +234 703 853 5463: 💦💦💦
*BAYAN WUYA*
💦💦💦
written by
➰Faty Afreen
decdicated to
*Asy khaleel*
5⃣
watoh kinfara sata ko? innazuwa jirani annan
“umma dan allah kiyi hkr ba sata na miki ba😪😭”
ko saurarona batayi ba ta nufi ciki..wata shar bebiyar wayar wuta tadauko innaganin hk nahau ihu yi inna roqonta
“dan Allah umma kiyi hkr wlhi ba sata nayi ba”😪
“innace kebaki da hankali ko?toh yau xanci ubanki👉”
zugamin wayar wutan umma tashigayi ta ko inna..ihu nake inna neman cetoh sanda ta lugudeni me isarta kain tadebo ruwan sanyi ta watsamin ko inna ajikina ya fashe nayi kuka me isata agunbarci ya daukeni..
“wayyo!dan Allah umma kiyi hkr😪 abinda naketa kira kenan cikin barci inna hawaye…jinai anwatso min ruwaa tsorace namike inna kiran babana..
toh barci ya mikidadi harda mafarki ko?😏👉
gyada mata kai nayi alamun a’a itakuwa tariqe qugu tana dariyar mugunta..
“inna ruwan dana cemiki👉 ki debo?ehyen.”
::sosa qeya nafarayi hawaye nabin fuskata ga jikina da ciwo yana min zafi.
“umma ynxu xan debo😱”
icen dakr kusada ita taxara a darina dau bokatina bar gidan….
inna fita naga ansauke maryam a mota wani saurayine kyakyawa ba laifi…
“beby wacece wannan ta fitoh daga gidanku?hm yar aikinmuce kaganta ba tsafta bare kamun kaiko?acewar maryam.naga jikinta dik ciwo ne kumatafita da bucket…..jaga shareta dear…”
shikansa ya tausayamin dan dik wanda ya ganni srya tausayamin😪……
tafenake inna dubaciwon jikina inna sharar hawaye…ban ankara ba se jinake
“qiiiiiiiiiiiiiii”
💦💦💦baby afreen
[11:07PM, 12/11/2016] +234 703 853 5463: 💦💦💦
*BAYAN WUYA*
💦💦💦
written by
➰Faty Afreen
decdicated to
*Asy khaleel*
7⃣
*maryam* na fada muryata na rawa😳😪
hkn yasa wannan saurayi yayi saurin juyawa sukayi ido biyu da maryam kukan kusa tayi tayo kaina da gudu ni kuwa dik nagama tsorata kokarin guduwa nayi amma inna tarikaraso inda nake saukar mari naji a fuskata bata kara yin komai ba se harar saurayinan da tayi gida ta nufa cikin fushi….
“baiwar allah kiyi hkr muje ciki sena tayaki bada hkr…dallah mallan ka kyaleni hk kurin kaje kajamin😪””
simi2 yabar gurin ya shiga motarsa …nafi minti talatin avtsaye agurin kawai na yanke shawarar shiga ciki daukar bokitin nayi na nufi cikin gidan se rabe2 nakeyi na ajiye bokatin ganin bavkowa a tsakar gidan hanyar daki na nufa danganin mamana kafin naje na debo ruwa…
“Har kungama iskancin naku?”
innajin hk na juya a tsorace umma na gani riqe da qugu maryam na bayanta tana sharar hawaye…magana nasomayi
” wlhi ba ha***
kanna karasa magana ta maryam ta yo kaina dukana tahau yi ta ko inna kafin umma ta tayata sanda sukaji ko kwakwaran motsi bana iya yi kafin suka kyalleni idanuwana dik sun gama kumbura kamar wacce idonta keda ciwo…wurgo min bokiti maryam tayi
“kuma kije kidebo ruwa kiwankemin uniform dina na mkrnt in ba hk ba kisha wanda yafi wanan….
da kyar na iya tashi nadau bokiti n dik wanda ya ganni a hanya sedai aitacemin sannu…inna zuwa bakin panpon diban riwan naga kawye zainab da shamsiya a zaune suna hira..da sauri sukayo kaina sun tmbyt meya faru…
guri suka ban na zauna nabasu lbrn abinda ya faru sannu sukaita min…zainab ce ta mike tare da yin
“barinaje gida na debo ruwan zafi agasa miki gurin inna zuwa…
amsa mata mukayi da toh cikin sauri ta tafi.
ba afi minti goma ba se gata tadawo dauke da ruwanzafi da wani tsunma ahanunta…nanfa suka fara gasa min jikina harsa idona da ya kumbura yamin safi sosai amma dole na daure…can natina dazancen wankin maryam ba shiri na mike na cemusu zantafi gida…diban ruwan nayi na nufi gida….
inna zuwa na duqufa wanki inna gama na uniform dinta na fara na kayan da umma ta ajiyemin…hmkan na gama zazzabi ya rufeni hk na lallaba na karasa wankin
💦💦💦baby afreen
[11:07PM, 12/11/2016] +234 703 853 5463: 💦💦💦
*BAYAN WUYA*
💦💦💦
written by
➰Faty Afreen
decdicated to
*Asy khaleel*
8⃣
Inna gama wanke wanken na nufi daki domin na dan kwanta sbd yadda nakejin jikina…inna kwanciya bacci ya daukeni..cikin bacci naji anna kiran sunana firgigit na mike na fita ganin umma a tsaye.
“na am umma gani!watoh bacci kike yi ko?kinma kuwa gama wankin?eh nagama…toh maza a hura wuta a dora min girki jellof din shinkafa da wake nakeso…kuma saurayin maryam zezo salan yace abincin be masa ba zaki gane dani…
gyda mata kai nayi ta nufi ciki na nufin gaban murhu na dora abinci…
abincin nayi iya qoqarina dandana gamana dandana yayi balaifi .hk na kwashe abincinnasa akula..
maryam da umma kuwa sundage sunata gyare gyare afeshe nan afeshe nan kamar sarki zezo..
innazaune bakin kofar dakinmu maryam ta nufo ni..
“ya kingama abincin?eh nagama nakai palo!toh maza atashi ashige cikin daki salan kumaki fitoh ba tare da na nemeki ba…
mikewa nayi cikinsanyin jiki dama na gaji dakina nufa nagyarawa mama kwanciya nima na kwanta a gefenta.
wata motace camry tafaka kifar gidanmu samari ne gusa biyu suka fitoh cikib qananankaya da kagansu kaga enbariki…maryamce ta musu iso sukashigo se haustine fuska sukeyi…
palo suka shiga sukazauna akan kuje umma tashigo suka gaisa ba laifi..abinci aka zuba musu suka fara ci…daya ne ya fara mgn
“swthrt wayayi abincinan yayi dadi…kai abokina karigani mgn…
murmushi maryam tayi…hm watoh santi kakeyi ko?harna zata ai girkin beyi ba…ah dear yayi dole mubada tukwici….
murmshi tayi ya sa hamnu a aljihunsa bandir din kudi yaciro ya mika mata ..cikin rawar jiki ta karba tanata suburbudo musu godiya..se rawar jiki take tana wani karairaya…
ahk suka gama sukafita…ihunsu na juyo ….
“umma wlhi kudin nada yawa wai akan abincin yayi dadi nefa…tohfa dau kular abincin ki kai mata taci badan halinta ba….
daukar kular abincin maryam tayi inna kwace ta shigota ajiye..
“ga abinci nan inkinga dama kici….nagode maryam.
fita tayi hade dayin tsaki …saukowa nayi naja kular abincin inna cikin ci naji alamun mama ta tashi na mike zuwa gareta abincin na bata itaka taci..
*bayan waya daya*
zaune nake a tsakar gida inna ma mama fifita kasancewar dik basanan nayi aikina nagama nayi girki har mun samu munci nida mama…
kusan minti talatin banji motsin mama bama nayi mgn amma shiru…girgizata na shiga yi inna kuka amma inna shiru…
inna kuka na fita se wajen baba hashim inna huci
“fatymah!lafiya naganki hk?baba mamana!😪mama bata motsi😭…subhanallah muje gidan inganta..
cikin sauri muka isa gidan gurin mama muka nufa ya dubata amma saidai mamana tarigamu gidan gaskiya..kuka nakeyi sosai inna kiran sunan mamana….baba ya riqeni yana lallashina…
kamar daga sama najiyo salatin umma tana tafi…
“innalilahi wa innailaihirajiun fatymah!
dasauri na juya cikin shasheqar kuka
karuwancin naki shina har cikin gidana fatima kuma da abokin babanki?
cikin rashin fahimta muke kallonta😳
dasauri baba yamiqe tsaye
💦💦💦baby afreen
[11:07PM, 12/11/2016] +234 703 853 5463: 💦💦💦
*BAYAN WUYA*
💦💦💦
written by
➰Faty Afreen
decdicated to
luv😍 *Asykhaleel*
*Dan Allah kumin afuwa na rashin jina kwana biyu wayata tasamu matsala ne inna reply messages basa shiga*kumin afuwa plxxxx
*most especially my swthrt* (Asy khaleel) *amin afuwa😍sis*
taku har kullun
*Faty Afreen*
9⃣
Dasauri baba ya miqe tsaye cike da rashin fahimtar me umma take nufi…nikaina zancenta ya bani mamaki..
“maman maryam me kike nufi?😳acewar baba hashim
Umma cike da gadara ta amsa mgnr
“Abinda kukeyi shi nake nufi😏
“marasa mutunci ki rasa akan wa zaki qare se dattijo abokin babanki.. Allah ya wadai da hali irin naki..mstw!!
cikin fushi baba ya amsata danni nakasa cewa komai hankalina nagun mamana…
“ke! suwaiba idan kinacin qasa ki kiyayi ta shuri..Yar uwar taki ta rasu arasa abu me kyau da ze fitoh daga bakinki kuma***
bai karasa zancensa ba ta tsaidasa
“”✋ehehen ya isa…ba yar uwata bace ba dangin iya bare na baba..kuma abunda zan iya cewa daya ne Allah ya jiqanta..
ka taimaki kanka katattara komatsan kafarka kabarmin gidana tinda bakaika siyamin ba ehhe!
girgiza kai yayi cike da takaici dan shi yana rasa me zece ma umma. juyowa yayi gareni…
“Fatymah kiyi hkr kinji bari naje nasar da me gari da sauran abokan arziqi dan ayi abinda ya kmt akaita makwancinta..””
ban iya cewa komai ba illah kukan da kufcemin…wucewa yazoyi ya tsaya yana kallon umma wacce se girgije2 takeyi….
“Allah ya shiryeki suwaiba.
“woooooo andaiji kunya munafiki kawai dama tin mallan nada rai ba abinda kakeyi se gulma…woooo🙊🙊😏
cike da kunya da takaici yafita …ita kuwa tsaki tayi ta nufi inda nake zaune inna kuka…kamar zatayi mgn se kuma tayi shiru ta koma dakinta.
*bayan wasu mintina*
zaune nake saman tabarma mutane nata shigowa gida anna min gaisuwa kamar kurma hk nakoma zainab da shamsiya ne suka zaune kusa dani hk nan nake zaune cike da kewar mamana😭
Nayi kuka har na gaji idanuwana sunyi ja sun kumbura..dik wanda yaganni a lkxin se ya tausayamin
*Bayan wata biyu*
Gaban murhu nake ina afam hura wuta idanuwana dik sunyi ja se yawaye nakeyi tsabar azaba…
haka na yita girkinan inna qonewa harna gama na zuba akula na diba nawa…umma na fitowa ta fizge na hannuna ..
“Na baki ne?ko cewa nayi ki diba?
gydakai nayi alamun a a…
“toh maza a wanke kwanukan da suka baci kuma fa ga wankin maryam nan…shegiya acici kawai….wucewa tayi daki tabarni agurin inna sharar hawaye….hk ba tattara kwanukan na soma wankewa…..
inna gamawa na soma wankin maryam daidai nan ta shigo gida….jinai andaka daka min duka abaya da saurivna mikqe…
“se ynxu kike wankin uwar lalaci….haba maryam kina ganin abinda kikeyi yana da cewa agirme na girmeki banda hkma ni yar uwarkice kike min wanan abun
cikin shashsheqar kuka nake mgnr innayi inna goge hawaye
“toh wlhi na fara gajiya da iskancin nan da akekim agidanan kamar ba gidan ubana ba….😭😭
inna cikinmgn naji an daukeni da mari inna juyawa naga umma atsaye
💦💦💦baby afreen
[11:07PM, 12/11/2016] +234 703 853 5463: 💦💦💦
*BAYAN WUYA*
💦💦💦
written by
➰Faty Afreen
decdicated to
*Asy khaleel*
🔟
“watoh ke wuyanki yayi kauri ko?toh tinda kin girma ki fita ki barmin gidana na sallameki…
“umma dan Allah kiyi hkr inna tafi banda gurin zuwa😭….ai naga bakiyi tinanin wannan ba kafin ki fara rashin kunya na…toh inna daidai dake…
inbazaki fita ba to ki rage tswanki(kneel down)ki juya bayan ki maryam ta miki bulala goma…
“goma😳”
nafada cike da mamaki….dan allah umma kiyi hkr karki min hk…
maryam kuwa murna fal zuciyarta😀😏tana ta faman dariya
umma ta cigaba da fadin
“kokiyi ko ki fita kina bata min lokaci…
inna kuka me cin rai na rage tswona maryam da gudu ta nufi cikin palo na dauko wayar wuyata..tana dariyar mugunta…
zugamin daya tayi abayana umma tana qirgawa
1****2****3****4
miqewa nayi inna sosa baya na sbd zafi..
“umma dan Allah kimin rai wlhi da zafi..
hhhh😀maza koma ki rage tsawonki…
umma gsky inna qurga biyu zamu sako daga farko.. acewar maryam
hkn za ayi ‘yar mama..
ba yadda na iya hk na koma inna kuka amma sanda aka cikamin sauran shidan…
agurin suka tafi suka barni daga can maryam take fadin
“kuma ki wanke kayanan …nwaccam doguwar rigar ita zansa ki tabbatar da kinwanketa ta bushe ki goge min ita zansa anjima…
shigewata tayi daki abinta….
hkna miqe nayi wankin na shanya…diban ruwa na fitayi kafin su bushe…
tage nake innashatar kwalla dan har ynxu bayana zafi yakemin…
Tafiya nakeyi wata mota tazo ta wuce can daga gabana ta faka wani dan dattijo ne ya faka…fitowa yayi ya tsaya cikin motarsa…
“Baiwar Allah ji mana dan Allah ki saurareni…
Tafiya nakeyi kamar banjizan censa ba…biyoni ya kumayi
“Fatymah ki saurareni mana…
cik na tsaya na jiya na kallesa da idanuna dacskayi ja tsabar kuka ga bacci innaji…
“ya akai kasansunana?
haba fatymah mesan abinka ya fika dabara dan hk kiyi hkr bani kadan daga lokaci n ki…fadi me ya kawoka innaji…
“haba fatymah muje daga ciki mana…daga ciki inna?😳 motata….toh bazani ba inzaka fafa kafada kana batamin lkci innada abinyi…
“shknan fatymah…agsky tin randa na ganki na kamu da sanki…nayi bincike kuma na gane kina shan wuya agidanku…fatymah ki aureni zan taimakamiki
“kaga ba ruwanka da harkar gidanmu ka kyaleni …ko kunya bakaji ..ahaife ka kusan haifata ka ce kanasona…toh bana sanka gwara ka kyaleni….
wucewa nayi na tafi yanata kiran sunana amma ban juyo ba…
*washe gari*
zaune nake inna tsintar shinkafa umma da maryam suna palo suna kallo..da gudu wani yaro yashigo har ya nufi hanyar palo nakirasa yadawo
“mekakeso?wani mutun ne awaje yace fatymah tazo….
gabanane yafadi sosai …dasauri nace masa yaje yace tana zuwa…ajiye shinkafr nayi nadauko hijabina nasa na fita..inna zuwa naga mutumin jiya atsaye…
“lafiya meya kawoka gidanmu?haba fatymah ko gaisawa baza ki tsaya muyi ba…kaga kabar kofar gidanan tinkan kajamin katafi dan Allah ..toh shknan jirani inna zuwa acewar sa..
yana tafiya bayan mota nashigewata gida…daki na nufa kai tsaye…can na juyo muryar maryam atsakar gida..
“umma zoki gani .wai menene maryam.. umma ynxu aka shigo da kayannan wai abawa fatymah…
dasauri umma ta zaro idanu dan yadda taga kayan dayawa aleda….inna leqowa nagansu gabana yafadin..salati kawai nakeyi….kwashevkayan sukayi suka nufi pako dasu suka zazzagesu kaf akasa….
dan ganin meye aciki
💦💦💦baby afreen
[11:07PM, 12/11/2016] +234 703 853 5463: 💦💦💦
*BAYAN WUYA*
💦💦💦
written by
➰Faty Afreen
decdicated to
*Asy khaleel*
1⃣1⃣
suna zazzage kayan bandir din kudi ya fado hade dasu amtamfofi da less da shadda..kallon junan sukayi hade da riqe baki…
“Umma arziqi har gida yazomana😀…kedai bari yarnan…
kayan suka fara dubawa maryam kuwa se fiffita takeyi da kudin tana murmushi…
“Umma wlhi wannan mutu mindani ya dace bada fatymah ba….bari kawai maryam nima tinanin danakeyi kenan🤔…
toh umma ya kike ganin za ayi?kinga maryam jeki kiramin fatymah tukunna..nasan inda zanma tufkar hanci…
miqewa maryam tayi ta fita dakin ta bude ta shiga har na tsorata sosai…
“kizo ai umma na nemanki…
ficewa tayi nabi kofar da kallo ..can namiqe ya nufi palon nima inna zuwa naga umma zaune dirshen gaban kayan…
“Fatymah!! na am umma wlhi basanshi nakeyi ba…banma sanshi ba😰
maryam na daga gefe wacce dagani taji dadin kalaman da na fada😂
“to ki kwantar da hankalinki ba abinda san miki ..kawai kisan yadda zakiyi mutuminan yaso maryam kingane ko?
juyawa nayi na kalle maryam wacce taketa murmushi…abinmamaki koganin mutumin bata tabayi ba…juyawa nayi nakalle umma nagyada mata kai…
“yauwa madallah hungo wannan!
wurgomin dubu daya tayi…na mata godiya na fice innata kallon maryam…
washe gari maryam ba inda taje har mkrnt tinda wuri tayi kwalliya ta zauna saman kujera tanata danna wayar….nikuwa aikina nakeyi amma inna kalleta se taban dariya..😂😅
misalin karfe uku…inna cikin shara muka ji dirin mota akofar gida ahankali na juya na na kalle maryam wacce har kusan faduwa tayiwajen miqewa tana ihu.
“umma kifitoh gashinan yaxo umma!!
dasauri umma ta fitoh daga daki kamar wacce aka hankado.
gani yaakai?😳umma yazo ne shine awaje…tana gama fadan hk waniya yato yashigo..
“kai lfy?acewar umma wani alh. ne yace wai fatymah tazo toh .toh toh jeka ga tannan zuwa..
daki maryam ta nufa ta dauko madubi tahaushafe shafe shafe…nikam inna daga gefe sedai nakoma yar kalli😅
ke! fatymah taso ku tafi..dariyar me kikeyi?😳 bkm umma kawai inna taya maryam murnar samun muji me kudi ne😅
hhh kedai bari kawai fatymah ai maryam tayi kamu😂
maryam ma tana ta washe baki…
“ummata tasi mu tafi kar ya gaji ya tafi….
inna jin hkna miqe nadauka hijabina tanata nakwarkwasa ahk muka fita inna niyeda ita abaya…alh. kuwayana ganin mu ya washare bakin sa.
muna zuwa muka gaishesa ….maryam se murmushi take zubawa…kamar daga sama se cewa yai
“maryam tare dake aka fitoh?
kallon mamaki suka masa dikkansu..sharewa mikayi nafara mgn
“alh. dama innason fadama abu ne…
toh inna jinki fatymah fadi😅
💦💦💦baby Afreen
[11:07PM, 12/11/2016] +234 703 853 5463: 💦💦💦
*BAYAN WUYA*
💦💦💦
written by
➰Faty Afreen
decdicated to
*Asy khaleel*
1⃣2⃣
“Alh.daman innaso nafada manevkayi hkr dani san gsky syyu bata gabana ynxu…amma ga yatmr uwata nan gareka…dan Allah …
juyawa yayi ya kalle maryam kafin ya kalle ni..
“shknan bkm fatymah ngd da irin karamcin da kukamin insha Allah zanso maryam…
nanfa murna agun maryam kaman anbiya mata makkah…
ciki na tafi na barsu agurin..
bayan wata daya
syyy tsakanin alh. da maryam ba laifi dan hk ansa ranar aurensu wata daya..
karban kudi suke agurin Alh.sunata shirye shiryen biki nidai nawa 👀..
wahalar aikin gidanan ni nake shanta kullun…gajiya tasa dik na koma wani iri kamar me ciwo.hk naketa hkr dan ko na tafi bani da inda zanje…
Zaune nake tsakar gida inna tsince shinkafa…maryam ta fitoh…daro biyar ta wurgomin.
“hungo ki siyo kifi kisa a girkin kuma kiyi sauri dan nafara jin yinwa….toh
na amsa dashi na miqe naaa jijabina nafita…
wajen me kifina nufadan sanda na tsallaka titi…na dari biyar din na siya na juyona taho…
shiga titin nayi ban ankara cewar akwai motar dake zuwa ba…
tindaga lkcin bansan inda nake base farkawa nayi na ganni kwance a asibiti..
miqewa xaune nayi inna qoqarin sauka daga kan gadon…wani kyakyawan saurayine yashigo dakin..😍cikin kananan kaya ya daura wata farar riga akai…sake baki nayi inna kallonsa
“Baiwar Allah sannu ya jikin naki?dasauqi😇..inna nake nan?kiyi hkr kinzo tsallaka tiniti nena bigeki bansani ba…😬waiyyo na shiga uku..kifin maryam😳…
shi kansa sanda na basa dariya…
“kiyihkr kinutsu..tin dana dauko ki kike kiran sunan kifin maryam…nasiya miki wani yannan na ajiye miki…
kunya naji nayi shiru nasa kaina a kasa inna wasada yatsuna…
“Toh ni dai sunana Auwal amma anfikirana da dr.
kekuma fa?
dagowa nayi nakallesa na komar rakaina qasa dan jinai yana min kwajini…
“”””Sunana fatymah….fatymah ya naganki hk?dik gajiya a tare dake .leda uku na ruwa kika sha
dasauri na juyo na kallesa.
“Ehmana ynxu hk da za amiki qari ma kiba buqata…kifadamin ko kadanne daga tarihinki…
hawaye naji na zubaa idona..hknanna tsinci kaina da fara basa lbrn rayuwata har izuwa yau…ya tausayamin sosai..na roqesa daya kaini gida.
fita mukayi muka shiga mota driver na tuqamu.se alokacin na qara ganin kyan asibtin babbane sosai…
wani shago mukav fara tsayawa inda ake saida waya..zaba yace nayi..yar qaramar baby nokia na dauko sbd gudun kar umma ta kamani…
har qofar gida ya kaini..nazo sauka naji kafata nazafi dan na bugu a kafa …kamani yayi yataimakamin mukashiga ciki…
umma da maryam na zaune sun zuba ubanta gumi.muna shiga suka miqe dasauri tare da sakin baki….maryam kam hankalinta na gun dr.
zaunar dani yayi gefe daya ahnkli..sukuwa se binmu suke da ido sun kasa mgn….gaishe da umma yayi…cike da mamaki kuma ta amsa tare da masa murmushi tana basa gurin zama…maryam kan inna ankare da ita mutuwar tsaye tayi tana kallonsa…sanda umma ta bigeta kafin ta fara sosa kai tana fadin
“fatymah inna kikajene nayi kewarli tinsazu daga siyo kifi?sanda naxe kibari na siyo amma kikaqi😅
sake baki nayi inna kallon maryam umma kuwa ruwa takawowa dr.
😂readers kunji fa kodai shima din ta kyasa ne?
for comment
08130794468
[11:07PM, 12/11/2016] +234 703 853 5463: 💦💦💦
*BAYAN WUYA*
💦💦💦
written by
➰Faty Afreen
dedicated to
*Asy khaleel*
1⃣3⃣
“Umma dan Allah kiyi hkr na bige fatymah ne dazu bansani ba but na rigana bata magani..
acewar dr.
murmushi umma tayi
“Allah sarki bkm danan mungode me sunanka?😅
“sunana Auwal amma anfi kirana da dr.
“ayya mungode.
miqewa yayi ya dauko kudi masu yawa ya rababiyu yaba umma rabi ya ba maryam rabi….kudin ya kuma fiddowa ya miqamin amma naqi karba dan dawainiyar zatai yawa…nasan middin na karba tohkwacewa umma satayi…
“Dannan kawo kudin in ajiye mata
acewar umma..
murmushi yayiya miqama umma kudin gdiya suka dinga masakafin yamana sallama ya tafi…
kotakainaba su bi basuka fara lissafin abinda zasu siya bama kaman umma..
maryam da ta tsaya tanata kallon qofa tana murmushi kamar wawuya…
murmushi nayi namiqe inna dingishi ahk nayi girkin abincin..
daurin maryam kam yau saura kwana hudu tindaga yau suka fara programes dinsu…aiki nakesha sosai dan innakwanta bacci da qyar nake tashi….
FULANI day suka faryi kafin akayi kamu akayi dinner se frndx day…
ranar asabar aka daura aure aka kai amarya dakinta.
inna zaune umma tashigo tana kuka…
dasauri na nufota
“umma meya faru?
Wlhi Allah ya isa tsakanina da Alh.ashe matansa uku maryam ce tahudu yaransa goma😪
🙊🙊😳mata uku!!shknan umma Allah yayi shine mijinta…ke banza ce dallah matsaki bani wuri…
Tafiya nayi na nudi daki inna musu dariya…san kudi ne yaja musu kuma inna kaifin me mata indai nagari ne ai shknan….
daki naje na kwanta kayana inna jinsu annata rarrashinta amma banda zagi baabinda takewa alh. tana kuka.
Maryam amarya tana can tanata kuka alh. ya shigo dakin dauke da leda ahanunsa…
“kewai kukan me kikeyi?haba alh. meyasa baka fadamin kanada mata ba..kumama har ukun..yawancin yaranka dik tsaraku nanefa🙊😪
Haba maryam *motar kwadayi* (sunan wani littafin rash kardam) kika hau fa..toh mezesa kiyi kuka…amarya bakya laifi😅
kuka ta cigaba dayi sosai aranta tana fadin dama acetabar fatymah ta auresa.kokuma tace batasansa se ta aure dr.😪😪
*washe gari*
dasafe na tashi innazaune na lalubo wayarda dr. ya siyamin misd cals na gani dayawa dan tin daya bani wayar banduba ya taje basasata cikin akwatina..
*DR.AUWAL*
Alh.ibrahmin yusufshine mahaifin dr.auwal…mahaifinsa yakasance hamshaqin me kudi ne na qin qari yana da kanwa tsarar maryam me suna meerah…
sosai dr. yakeson yar kanwarsa meerah hk zalika iyayensu naji dasu ….
dr.auwal ya gama krtunsa cikakken likitane wanda mahaifinsa ya bude masa babban asibiti wanda suka naming da *meerah general hospital*
Cigaban lbr
dr. ne zaune a dinning yana cin ambkfst dinsa se kallon wayarsa yajeyi..
“mumyce tanufo inda yake tana masa mgn amma sam bayajin me take fada…tabasa tai ta baya tsorace ya juyo
“mumy harkin shigo ne?😍 eh dr. tibanin me kajeyi kwana biyu naga dik kazamawani iri ..bkm mumy..fadamin son am yuhr mum…
sosa qeya dr.yayi alamun kunya..
“mum dama wata yarinyace na taba kadewa amota naji tausayinta sosai datata bani lbrnta…..
nanfa dr. yaba mumy lbrn..nuta kanta ta tausawa fatymah…
“Toh mimy damuwar shine innata kiran wayr dana siya mata bata dauka ba…kardai sun kwace wayar….
addu a zaka tayata dashi son ba yadda zakayi da lamarin..
hknan ya cigaba da cin abincinsa..
maryam ce zaune saman gadonta tayi ta gumi alhya shigo cikin shirinsa na fita…
“Toh amarya ni zan tafi…wlhialh. baabinda zancema se Allah ya isa…
wanka mata mari yayi yana nunata da hannum
ke yaishe kihaknan tinjiya kike haukanki ban tankakiba….kishiga taitayinki…
kukata dingayi yayi ficewarsa yabar dakin
💦💦💦baby afreen
[11:07PM, 12/11/2016] +234 703 853 5463: 💦💦💦
*BAYAN WUYA*
💦💦💦
written by
➰Faty Afreen
dedicated to
*Asy khaleel*
1⃣4⃣
can kuwa dr. yana gama cin abincin sa ya yiwa mumy sallama ya fita abinsa…
Zaune yake a office dinsa yana duba wasu papers abokinaa ya kwankwasa qofa ya basa umaranin shigowa…
sallama yayi dr. ya amsa kafin ya samu guri ya zauna…
“dr. ya dai aiki sunma yawa ne?eh wlhi salim ni kaina narasa gane kaina….kuma fawai nan gaba har so nake nagama naje gidan su fatymah….ih har ynxu bata kira ba? wlhi kuwa…innaso inje induba inji ko tana lfy…
😍😇anya abokina nafara zarginka fa….dame?😳 …..da syyy mana…😏kajika kaima kasan banda lkcinta….itawa?😳 syyyr mana…
dariya salim ya soma ma abokin nasa
********************
Ni kam inna can na gama aikina….saki na koma na janyovwayar na kuma ganin misd cal din wanan numbern…
gurin kira na dana….wayar ta soma rnging
wayar dr. ce ta soma ringing dauko wayar yayi sunan fatymah ya ganiya baiyana a screen din da sauri ys miqe tsaye tare da fadin..
“salim fatymah ce ta kira😍…
hellow!
hellow!dawa nake mgn…
fatymah dr. ne…oh!dama kaine,kayi hkr wayar na ajiyeta ne shiyasa…
bkm fatymah ya jikin naki?na warware ynzu kan…Toh Allah yaqara miki lfy…ameen
sallama mukayi na msida wayar na ajiye domin dora abinci….
murmushi kawai dr. yakeyi yana kallon wayar salim kuwa yanata driya ga mamaki ya cika sa..
****************-
Maryam kuwa zaune take kangado abin duniya ya isheta..
turo qofa taga anyi ta maida kallonta ga qofar wasu enmata ne
guda biyu….zama sukayi a gefenta suka sata a tsakiya…
“Sannun ko da zuwa gidanmu….innace babanmu kika aura ko?
Toh kisa arankikinzo gidan qunci da wahala😏😀….
miqewa sukayi sukafitavsuna dariya😀….
Yau dr. da wuri ya gama aikinsa uaje gida cike da farinciki….
zama yayi akan kujera kasan cewar ba kowa a palon….mumy ce tasauko ta nufosamm
“Son ya akayine?Mum dazunan fatymah takirani …haba dai?dgsk mumy kuma tace lau take….
kallon dan nata takeyi fuskarta cike da farinciki…meerah ce ta mufa da gudu….
“ma handsome bro is in luv nakusa na samu aunt…
kusa da my taje ta zauna shikuma ya miqe yana fadin…
“i dnt hv tym for dat so never mind😀
daki ya wuce ya nufa mumy ta kslle meerah…
“we hv to knw woe is she😀
hkne daughter zamu nemo ya😀
💦💦💦baby afreen
[11:07PM, 12/11/2016] +234 703 853 5463: [Thursday,6 october 2016; 11:57am] :Baby Afreen✍🏻💦
💦💦💦
*BAYAN WUYA*
💦💦💦
written by
➰Faty Afreen
dedicated to
*Asy khaleel*
1⃣6⃣
Maryam me zan gani hk?meya sameki?
kuka kawai maryam ta fari tariqe umma
“Umma nagaki wlhi nizan biki bazan iya zama anan bazasu kasheni
maryam na rufe bakinta alh. ya shigo wani wawan kallo umma ta watsa mai…
“Inna wuni umma sannu da zuwa…dallah mallan rufamin baki jibi yadda kamayar min da ‘yata kamar mara gata?tohyau dinan sena tafi da ita gida banga meze hana ba….
“kinga umma kike kowa kike da suna ….maza ki fitamin a gida kokuma insa yarana maza su fitanmin dake ynxunan
“Ni kake fadawa hk?ki fita nace miki tinda dai har ynxu matata tacecita toh ba indazata inkinga ta fita toh ba igiyar aure tsakanina da ita kuma itama ranar na zuwa…
“Kuka umma tasomayitana roqonsa ita maryam din hk amma inna…sanda yasa akai waje da ita addadafe ta isa gida….
tana shigowa nayo kanta cikin sauri …
“Umma meya faru?fatymah maryam maryam wahala takesha wannanmutun azzalimi ne Allah seya saka mata…
tausayi dikka suka bani…amma susuka jawa kansu tinda kwadayin su ne yaja musu ba komai ba….
***************
Cn gidan su dr. kuwa shirye shirye sukeyi cousin broder dinsu ze dawo gidan da zama tsaran dr. ne dan shima likita ne dan hk zasuna aiki tare da dr.
sunansa dr.hydar shiryeshire suka masasosai suna murnar tarbansa….
karfe 2:00pm ya sauka agidan waje suka fitoh gaba dayansu amma bansa dady sbd yayi tafiya
dr. kuwa qinfita yayi sbd yana fike da dokin ganin abokin nasa….
sun tarbesa sosai dan hk dakin daya sauka na kusa da dakin dr. bayan yawatsa ruwa suka fitoh suka yi lauch tare…
ya dr. in mungama zaka kaini inga asibitin namu? eh bkm
haba dai ko hutawa bakayi ba?acewar mumy ….
murmushi hydar yayi bkm mum ai na huta….
meerah ce tayi carab ta karbesa tana kallon dr.
ya hydar daganan ya kaika gun anty fatymah….
wacece fatymah acewar hydar…laa ai budurwar yaya ce
hydar juyowa yayi ya kalle dr.
“ya man dgsk ne?
:”dallah shareta da innada budurwa ai zaka sani shirmen meerah ne….kuma ma ke waya ce miki budurwata ce?
“Kaiii yayah kafada mana gsky….kajimin wannan yarinyar fa me zanyi da ita?lallai ma yayanan….
kunga ku qyalemin son tinda baya so ai ba adole ko?acewar mumy….dariya sukayi dikkansu ….meerah na kallonsa tana dariya
“Wai ke yarinyarnan meyake damunki ne?
***********
Zaune nake bayan gama aikina inna buga game a waya….wayarta soma ringing
sabuwar number nagani na dauka…
nai shiru dan jin waye
“hello dan Allah fatymah ce?eh dawa nake mgn?sunana meerah ni qanwar Auwal ce watoh dr.
“oh sannu meerah inji dai kina lfy ko? lfy lau dama dan Allah sonake anjima kishirya zansmzo na daukeki kizo ki gaida mumy….
shiru nayi na en mintina inna tinanin mezesa inje ingaida mumynsu?
“ya kikayi shiru fatymah?bkm meerah zan shirya amma gsky sedai gobe….toh bkm anty fatymah Allah ya kaimu goben….ameen
godiya nayi nasoma tinanin taya zansamu na fita?
miqewa nayi naje na duba abincin dana dora…
Umma kam ynxu tin randa tadawo daga gidan maryam ta zama wata irivfadanan da zaginan da duka a kwana biyu nan nasamu sauqinshi….sedai tazauna tayi ta gumi tana hawaye..
*******
Aranar dady ya dawo daga tafiya shima dan hk yayi murnar gani dan nasa shima wato hydar…..mota iri daya data dr. dady ya bama hydar …..kasan cewar kansu daya basa nuna banbanci a tsakaninsu hkn na birge iyayen nasu…
washe gari da wuri na gama aiki na nayi wanka….kaya na na dauko riga da skrt nasa kafin nasa hijab dina hoda kawai nashafa se lipgls dan ban da kayan kwalliyar….
kwatan cen gidan mu nama meerah tazo ta daukeni …gidansu muka nufa direct…gidan ya hadu sosai…..ciki muka shiga meerah ta barni a apalo akan zata kira mumy….zaune nake dik na ta kura….
hknan naji kamar anna kallona juyawar dazanyi naga wani saurayi tsaye yana kallona….meerah ce ta shigo
“ah ya hydar har kun dawo ne?eh wlhi inna dr.? yana waje waya yakeyi ne..
hknan naji gabama ya fadi dan ban fadawa dr. meerah zata kawoninan ba kasan cewar tin jiya rabon mu da waya…
“meerah wacece wannan?oh fatymah ce…
“fatymah fatymah🤔🤔oh zancen mu na jiya ko? eh ittace….
gaishesa nayi ya amsa yana murmushi…
“bari na je na kawo mata abinda zata ci….acewar meerah
barinmu tayi da hydar agurn wandacya zubamin ido
“fatymah ba kya mgn ne?
murmushi nayi inna wasa da yatsuna….
daidai nan dr. yashigo ya tsaya kallona cike mamaki ya tsaya kallona banmasan ya shigo ba se jinai hydar ya
ah dr.har ka shigo juyowa nayi na kallesa fuskarnan ba annuri..
bece da hydar komai ba ya nufi inda meerah take yajata suka koma kitchen dinn…
“meerah meye hk?nacemiki ba son yarinyarnan naje bameyasa zakije ki daukota?amma yaya **
come on shut yuhr mouth up..
har palo anna jiyo xancen da sukeyi dadidai ummata fitoh ita ma taji yosu ta nufi kitchen din…..
fita nayi nabar palon da gudu cike da takaici ….ba abinda yafi wonamin rai azancensa daya “wat am i going to do wit dis rubbish”
inna fita hydar ya biyo ni yana kiran sunana amma inna fita nai abuna inna sharar hawaye mota hydar ya hau ya biyoni da qyar yasamu nahau motar har qofar gida ya akaini …na masa godiya na shiga…nya jima aqofar hidan kafin ya tada motarsa yataf
💦💦💦baby afreen
[11:07PM, 12/11/2016] +234 703 853 5463: 💦💦💦
*BAYAN WUYA*
💦💦💦
written by
➰Faty Afreen
dedicated to
*Asy khaleel*
1⃣5⃣
“kinga tashi ki leqa dakin inya shiga wanka kisan ta yadda zakiyi ki ki kwafo mana numbern….toh ai mumy ban sanme ya sa mata ba…ki duba recieved cals mana…
miqewa meerah tayi ta nufi dakinsa ahankli ta takebudewa ta leqa taga bayanan ahankali ta shiga tabar qofar bude dan kar tayi qara…daukar wayar tayi taga ansa pattern daqyar ta iya bude pattern din…
gurin cals ta nufaaikuwa taga sunan fatymah akira na uku..da sauri ta kwafa number…tana gamawa ya fitoh bama tanasan yafitoh ba…acewar ta zata shiga gallary dinsa ko zataga hotonta
“mekike min awaya?😳 jefar da wayar tayi akan gado ta fita da gudu tana haki ta warasa gun mumy…
meerah ya akayi?kawai nagama kwafan numbern ne fa shine nashiga dubo hotuna kawai ya kamani….
kema dai akwai shirma da dakika gama kwafar numbern seki fitoh kayan ki…ai ynxu seki jira fitowarsa da ansar da zaki basa….
murmushi meerah tayi tayi save din numbern da my anty…
toh umma yazamuyi da numbern?kiranta zakiyi kuzama kawaye seki dubo ma ita….innaso naga surukata am eager…but kar ki yarsa yasani dan yace ba sonta yake ba…
dariya meerah tayi
indai yayane ai zefada
“” Mezan fada?
acewar dr.
😳waiyyo yayana inna zakaje kyi kyau hk?😏ke kik maidani tsaranki ko?mema kike min a wayata dazu? kaga wani app nagani awayar fa shine na jeturawa….oh ho app din a gallary yake ko?kai yaya kacika tmby wlhi kamar tsohon lawyer
da gudi meerah ta nufi dakinta mumy kuwa sewa yayannata dariya take…nan dr.yamata sallamaya fita…
Wanki na gamayi kafin …nadau bokita dan debo ruwa kasan cewar gidan ruwa ya qare….
inna fita na tsaya turus cike da mamaki ganin dr. tsaye a jikin motarsa….
“dr. juyowa yayi yana kallona yana murmushi…
fatymah dama zuwa nayi na dubaki ya jikin naki?naji sauki dr.nagode sosai wlhi…..
har wajan diban ruwan ya rakata shamsiya da zainab sukadinga zolayata hararsu kawai nake inna dariya…
muna dawowa mukayi sallama kudiya bani amma fir naqi karba dan nasan bani zan moresu ba hk ya hkra ya tafi abinsa….inna shiga naga umma saman tabarma se qirga kudi takeyi ….
“hamshaqiya se ynxu kikagavdamar dawowa?ko so kike ni indora miki girkin?kiyi hkr umma ynxu zan dora….
Bayan kwana uku
maryan ce zaune tsakar gida tana cin uban wanki …yitake tana kuka….wata matashiyar mata ce ta nufota…
“maryam qaurin meke ji?indomin asma”u ta ba*****
kan taqarasa zancenta maryamta miqe da gudu har tana tintibe ta nufi kitchen….indimie din ta qone ta kama sosai…yarfe hannu tashigayi tana kuka tana ambaton sunan umma …..
daddare alh. yadawo dakin maryam ya nufa tayi tagumi
tabataa yayi da hanunsa
“ke maryam me ya sameki?
😭alh. gsky nagaji da zaman gidanka banda qunci davwahala baabindanke sha anan gidan wlhi gwaravka sakeni in koma gidanmu…mugu kawai azzalimi…..
batasan saddavalh. ya dauketa da mari ba…ranarta daku kamar ganga baki dik ya kumbura tin da ta kwanta ko motsi ta kasa yi na kirki
washe gari da wuri umma ta shirya inna cikin shara ta kirani….
umma gani….toh nizanje in dubo maryam dan hk kiyi hankali yauwa…
fita umma tayita nape ta tara ta fada masa inda ze kaita …har qifar gidan ya ajiyeta…tashiga emmata gidan ban da hara da dariya ba abinda suke mata cikin sanyin jiki ta qarasa dakin…maryam ta gani kwance baki dik ya kumbura😳
💦💦💦baby afreen
[11:07PM, 12/11/2016] +234 703 853 5463: 💦💦💦
*BAYAN WUYA*
💦💦💦
written by
➰Faty Afreen
dedicated to
*Asy khaleel*
*wishing yuh apie birthday on october 7th swt asy khaleel*
1⃣7⃣
inna shiga gida na tarar da umma zaune ta kifa uban ta gumi
“Daga wanne gan talin kika dawo?
tsayawa nayi nai shiru inna wasa da yatsun hannu na
“Umma damaaa**
kinga dallah wuce ki bani guri karki qaramin wani ciwon kan…
simi2 na shige daki inna godiya ga Allah dayasa bata tisiyeni sena fadamat daga inda nake ba…
cire kayan jikina na somayi dan naga gidan yayi datti zan share..
zancen dr. neya fadomin arai
“””meerah meye hk?meerah meye hk?nace miki bason yarinyarnan nake ba meyasa zakije ki daukota?nace miki bason yarinyarnan nake ba meyasa zakije ki daukota?!!!!
dafe kaina nayi cike da takaici dik laifi nane dana yarda naje…hm
mikewa nayi na fita nadau tsintsiya na soma shara
**********
hydar na isa gida ya tarar da meerah zaune ta dafe kanta dr.na zaune ..umma kuwa fada takewa dr. ta inda take shiga banan take fita gaba daya ranta a bacene..
“dr. in ban manta ba kai da kanka ka bani lbrn halin datake ciki agidansu ko?i taught zaka taimaka wajen debe mata kewa…yuh dnt hv to say all dis tannan..
nina aika tazo ba ita tazo yin kanta ba…nd see wat yuh hv done she jst left..
shikuma docter ba abinda ke bata masa rai shine meyasa fatymah bata fada masa zatazo gidansy ba..kuma after all shi bece santa yakeyi ba.
dakyar hydar da meerah suka samu mumy ta sauko …dakinta ta ta wuce direct…
meerah bata ce da yayanta komai ba ta miqe tabi bayan mumy..hydar ne ya matso kusa da dr. da zummar masa mgn…amma a zabure dr. ya miqe ya fice wani irin haushin hydar yakeji wanda besan dalilinsa ba…
meerah ce ta dauko maganin ciwon kai tabawa mumy..
“meerah na am mumy….kije ki bata hkr kinji…amma mumy zata yarda tamin mgn kuwa..daughter ki gwada zata hkr insha Allah…toh mumy gobe zanje insha Allah ynxu dai ki huta bar na je nadan watsa ruwa…
amsawa mumy tayi da toh…meerah ta miqe ta fita tare da ja mata qofar….
daidai qofar gidanmu dr. yacfaka motarshi shi be fitoh ba shi be tafi ba….nikuma nagama shara na hada sauran kwarorin kwanukan da akaci abinci dasu na wanke…umma ta soma kirana
“fatymah zokije ki siyomin maganin ciwon kai…
karban kudin nayi nadau hijab dinan..ynxu umma ba abinda ke damunta se halin sa maryam ke ciki…
(duniya kenan a sanda take ban wahala bata tina da itama ‘ya mace ce agabanta ba…gashi tin ynxu tafara gani akan nara..Allah ya qara shirya mu)
fita nayi domin siyo mata mganin ga mamakina naga motar dr. yana hangoni ya bude marfin motar ya fitoh…
araina inna mamakinsa
“watoh beji kunyar abinda yayi danaje gisansu ba yatako har qofar gidan mu lallai ma🤔
💦💦💦baby afreen
[11:07PM, 12/11/2016] +234 703 853 5463: 💦💦💦
*BAYAN WUYA*
💦💦💦
written by
➰Faty Afreen
dedicated to
*Asy khaleel*
1⃣8⃣
tafiya ta somayi na nufi inda yake…ya bude baki alamun zeyi mgn narigasa yi
“meya kawoka qofar gidanmu?fatymah ki tsaya ki***
kaga ya isa hk kayi hkr ka kyaleni naji da abinda ke damuna…
wucewa nayi nabarshi agun tsaye cike da takaici buga motarsa afusace yabude motarsa ya shiga….
**********
washe gari meerah ta shirya ta nufi gidanmu…
“mumy nagama bari naje na dubata..toh daughter adawo lfy…
fitowa maryam tayi daidai nan motar ya hydar ya shigo tsayawa tayi tana murmushi pakawa yayi ya fitoh maryam ta nufi inda yake…
“ya hydar harka dawo?wlhi kuwa inna suwa hk? kaga gidansu fatymah zani kaga mumy tace naje na ba fatymah hkr…gsky yakam ya kamata…toh zomuje nakaiki mana…kasan gidanne?ehmana ranar ninakaita gida ai..
toh shknan muje…
zagayawa ta hau motar shima ya koma ya soma driving
****
zaune nake inna takadan garin tuwo
Umma ta fitoh daga dakinta cikin shirinta nafita..
“ke zanje gidan maryam in duba maryam indawo..saura karki gama abubuwan dana saki….inna dawo kiga ikon Allah
“sekin dawo.
fitar ta tayi fuskar ba alamun fara a….
tafiyarta keda wuya naji dirin mota a qofar gidanmu na basar dan banyi tinanin dr. xekuma dawowa ba….tanka dannakeyi amma har fuskata sanda yasamu garin😜
kamar daga sama na jiyo sallama dagowa nayi inna goge goshi gashi inna qara shafa garin afuskata…
meerah nagani tare da hydar suna shigowa..mikewa nayi cike da mamaki na dauko tabarma na shinfida musu…
“Sannunku da zuwa ga guri kuzauna😀….murmushi naga dikkansu nayi…na tsaya inna kallonsu…
“meerah meya faru?bkm🙊
hydar ne ya matso kusa dani tare da ciro handki daga aljihunsa …ya fara gogemin fuskata yana murmushi…
“kai yaya hydar kar dai awa dr. snatching fa?😜snatching din me?aishiyace bayaso ko?inkuma ni nace inna so fa?dasauri nadawo na kallesa muka hada ido dashi….
(ana wata ga wata)
💦💦💦baby afreen
[11:07PM, 12/11/2016] +234 703 853 5463: 💦💦💦
*BAYAN WUYA*
💦💦💦
written by
➰Faty Afreen
dedicated to
*Asy khaleel*
2⃣0⃣
mota hydar ya koma fuskarsa dauke da fara a sai murmushi yakeyi…
meerah ta kallesa tana murmushi
“bangane ma ba fa ya hydar…kinga sis banason surutu kiyi shiru..toh nayi🤐
ahk suka isa gida hydar murmushi kawai yakeyi.meerah se kallon sa take cike da mamaki…ya hydar ma da atinaninta yafi dr. miskilanci shine ya susuce hk?cabdi…
*night*
Daddare kamar amafarki najiyo ringing din wayata …cikin gigin bacci na miqe na dauka wayar…ganin number yasa naka na danna mute..can nakuma jin ringing ba yadda na iya hknan na dauka….
“Haba fatymah ko nayi laifi ne?nasan baki gane me mgn ba..toh hydar ne…
innajin ya fadi hk namiqe zaune
“ya hydar kaine cikin dare hk?haba dare kima?dikka dikka karfe tara fa…hm cab din lallai ai dare yayi…shknan naji tinda hk kikace..zan kwanta ne nace bari na kira naji muryar ki…hm ya hydar kenan se ankira ni tukun za akwanta…ehmana fatymah akwai aninda zanfada miki amma ba yau ba…kafada mana ynxu…a a innafada ynxu zaki iya suma ta waya….
dariya ta somayi…
********
can kuwa dr. ya fitoh daga wanka kenan ya dauki wayarsa …hk kurin ya tsincikansa da kallon hoton fatymah wanda ya mata asace sadda ya rakata diban ruwa…
kallon hoton yake yana murmushi ya rasa a wanne irin yanayi yakejin kasansa…tario abubuwan da suka faru ranar davyavfara ganin ta yakeyi yana murmushi…hk kurin ya tsincii kansa yana dailing numbern fatymah…
“*SORY THE NUMBER YOU ARE TRYING TO CAL IS ON ANOTHER CAL AT THE MOMENT.PLEASE HOLD ON OR TRY AGAIN LA***
Be karasa jin zancen ba ya kashe yayi wurgi da wayar rai abace tare da yin tsaki
(mata me mtn kenan memakon tace fatymah na bacci😜seta kwafsa)
tinani ya shigayi yana jiro wakansa tambayoyi
“dawa fatymah take waya?wayar wa zata ansa cikin darenan?meye hadinta da wansa suke waya…☹
kwanciya yayi yaga kwanciyar bazata masa ba yamiqe ya soma zarya..dauko wayar yayi ya kuma try
“BUSY”
wannan karin shine abinsa ya baiyana screen din wayarsa…tsaki ya kumadakawa ya jefa wayar can qarshen gado..
********
Nikuwa harna ma mance da dare ne na biyewa ya hydar se
hira mukeyi..
dariya kawai yaketa sani…da qyar nasamu mukai sallama na kwanta inna murmushi….
saving numbernsa nayi da ya hydar..
ya hydar daga can shima murmushi yayi ya kwanta fuskarsa fal da farinciki….
“fatymah tinsanda nafara ganinki naji inna sanki…innasona na baiyana miki abinda ke raina amma sena tabbatar dr. baya sanki….
zan taimaka wajen koremiki dik wata damuwarki na kula dake…dan hausawa nacewa *bayan wuya* sai dadi insha Allah lokaci na zuwa😀
gyara kwanciyarsa hydar yayi ya kwanta yanata fara’a….
dr. kuwa ba abinda yake banda zarya yarasa meke masa dadi..
kwanciya yai tare da jan tsaki
“mezesa na damusa ita bayan bana santa inna ruwana da wa take waya?mtsw!!
juyawa yayi ya kwanta amma sam bacciya qaurace wa idanunsa😬
💦💦💦baby afreen
[11:07PM, 12/11/2016] +234 703 853 5463: 💦💦💦
*BAYAN WUYA*
💦💦💦
written by
➰Faty Afreen
dedicated to
*Asy khaleel*
*plx fans am i need of prayers muna expctng admsn dis wk..kutayani addu a Allah yasa innada rabo*ameen
1⃣9⃣
“kaga ya hydar muzauna muyi mgn banason irin hk agabana zakace kanason wata?kaidayakamata kabani as suprise ka kawo min ita…hh toh ai gatanan….
murmushi nikam nayi suka zauna naje na kawo musu ruwa suka sha..meerah ta soma mgn
“fatymah dan Allah kiyi hkr da abinda ya faru ranar….bkm meerah komai ya wuce …
hydar ya qara da…kinsa dr. din ne se ahankali dan ra ayine ga miskilanci…
meerah ta amsa da “aikuwa amma kiyi hkr umma ma ma tace innazo na baki kuyi mgn..
murmushi kawai nayi na kasa sakewa sbd hydae daketa kallona ….
“hellow mumy gamu tarevda fatymah …gata …
karbar wayar nayi ja kara a kunne
“hlo fatymah ..naam inna wuni…lafiya lau ya mutan gidan kowa lfy
mgn nake hydar ya tsireni da ido…meerah ta hura masa iska
“kallon name?kinga inzaki takurani jeki jirani a mota…cab kaji ya hydar da wani zance ni nazo gunta kokai?sarkin surutu yi shiru…
jan bakinta tayi tai shiru kayanta tana kallon yadda ya tsire ni da ido
mumy ce take fadin
“fatymah kiyi hkr da abinda ya faru..bkm wlhi komai ya wuce…toh indai hk ne ki shirya gobe meerah ta kawoki gurina…
jim nayi shiru
“shknan Allah yakaimu.
nanfa suka miqe zasu tafihar bakin qofa na musu rakiya ndw…
inna shigowa naga hydar ya biyoni cike da mamaki na kallesa
“meya faru ya hydar?dama numbernki zaki dan bani…meyasa?innakiraki zan fadamiki but plxx kibani….
yafada yana marairaice fuska dariya ya bani nayi murmushi na fadamasa ya rbt….godiya ya dingayi har ya fita…hknan na soma dariya nikadai
💦💦💦baby afreen
[11:07PM, 12/11/2016] +234 703 853 5463: 💦💦💦
*BAYAN WUYA*
💦💦💦
Written by
➰Faty Afreen
dedicated to
*Asy khaleel*
2⃣1⃣
Washe gari da safe yakama ranar saturday meerah na zaune a palo tana karatu kasan cewar suna da test a mkrnt…
dr. ne ya fitoh cikin shirinsa ta zuwa aiki…
“Inna kwana yayana dftn katashi lfy…lau my sis inna mumy?tana daki bata fitoh ba tinda dady ya fita may b ta koma bacci ne..ok bari na dubata…
dakin mumy ya nufa yatarar da ita zaune tana karatun Al-Qur’ani mai girma…salama yayi daidai ta kai karshe ta rufe qur’anin tare da yin addu a.. suka shafa a tare kafin ta amsa sallamar …shigowa yayi kamar wani qaramin yaro ya kwantar da kansa akafar mumy…
“inna kwana mumy..lfy lau dftn katashi lfy…lfylau..amma meyasa meka?mekika gani ?kalle idanka fa kamar me rashin lfy,
dagosa tayi ta dubi idonsa sundanyi ja…
“Son meya sameka?mumy bkm fa kawai jiya nayi darene wajen yin aiki ban samu bacci da wuri ba…
“Allahyasa hkn ne..yau se kadawo da wuri sbd ka samu bacci ko?toh mumy bari na tafi…toh Allah ya bada sa a…
dr. na miqewa hydar ya shigo ko kallan banza hydar be ishi dr ba
“hydar kaima kafitoh?eh mumy zamu wuce…Toh Allah ya bada sa a…
ameen mumy..dama nace naga meerah na karatun test mese hana anjima naje nadauko fatymah..
ok toh shknan bkm Allah ya kaimu.n
Dr. najinsu bece komai ba ya fice abinsa ransa bace yanajero wa kansa tambayoy…
“Taya akai hydar yasan gudansu fatymah?kardai dashi suke waya?mstw wanan su ta dama
hydar kuwa yaji dadi..dan hk fita meerah na zaune hydar ya soma tsokanarta ..dr. na bakin qofa yana jinsu
“Yau nikadai xanje gun fatymah basekinta damuna da surutu ba…lallai ya hydar nace ka fadamin sirrin ka qi…taya zanyi infada miki?ai sena fara fada mata tukun ke zakiji….
intai tsami maji😀bama setayitsami ba zakuji ta kwanan….
dr tafiya yayi ya tsaya jikin motarsa kwata kwata bashi da kuzari…hydar maya fitoh har ya bude motarsa yahango dr. tsaye dan hk ya nufi gurinsa…
“Abokina yanaga kayisanyi ne kwana biyu ko akwai wata damuwa ne?kaga mallan bkm yitafiyarka…
ba shiri dr. yashige motarsa yabar hydar agurin cike da mamakin yadda ya sauya…tafiya shima yayi yahau motarsa ya tafi abinsa….
Dr. nashiga ya wuce office dinsa abokan aikinsa se mamakinsa sukeyi…dr. dayafi kowa surutu agurin amma ynxu dikyazama wani iri mgn madaqyar yake yinta..
abokinsa salim neya biyosa office yai sallama dr. ya amsa…kujera yasamu yazauna dr.kuwa yamai da hankalinsa kan papers din dake kan table dunsa….
salim daya gashiru shirun yayi yawa yasa ya soma mgn….
********
wanke2 nagamayi na kwashe kayanna kai kitchen daki nanufa hakanan na tsinci kaina daukar wayatana danna numbern dr. dik jinanake badadi kwana biyu….
*******
*dr.Auwal*
“dr.wai meke damunka ne?kafadamin damurka ….salim bazaka gane bane koba fada ma…kafadamin abokina zan fahimceka…
wayar dr. ce tasoma ringing batare daya duba ba yaje yin reject ya acept bema masan wake kira ba…
“salim bansan meyasa nake tinaninta ba…wakenan karkacemin fatymah?ehmana
dariya salimyayi
“dr. san fatymah kakeyi.mtsw banasan ta mezanyi da ita?ba class dina bace
dariya salim ya kumayi
“abokina kabarfadan hk wataran kai zaka dawo kana nemanta…
“Allah ya kiyaye
acewar dr. nafadama she is not my type…
dik zancen da akan kunen***
💦💦💦babyafreen
[11:07PM, 12/11/2016] +234 703 853 5463: 💦💦💦
*BAYAN WUYA*
💦💦💦
written by
➰Faty Afreen
dedicated to
*Asy khaleel*
*Luv yuh my swt cocumber,(inji thariq)..my cabbage (inji dady zuwa ga mumy)* littafin maman shukur *TAWA CE*
Kai my sis asy zanso ki karanta littafinan so swt wlhi gsky jinjina ta musamman zuwa ga maman shukur littafin tawa ce yayi dadi sosai wlhi…Allah ya qara basira…gsky my asy kinema ki karanta dan kisan daga inna mycocumber da my cabbage ya fitoh😍
*shout out to all*
*ma fans*
2⃣2⃣
Dik zancen da akayi akan kunena dana ya hydar wanda yana bakin qofar office din yanajin hk ya juya be shigaba…
yaji dadi kuma be ji ba dalili shine..yaji dadi ynxu yanada damar baiyyana wa fatymah abinda ke ransa …beji dadi ba kuma sbd bedace dr.ya dinga fadan hk ba sbd aganinsa fatymah bata da wani aibu..kuma ita abin atausaya mata ce…kodan tana yar talaka shiyasa dr. ya fada hk?toh amma a iya saninsa da *Auwal* bashida qyakar talaka hasalima taimaka musu yake yana zama ya cikinsu…amma bari ze tmbyi fatymah kotama dr. wani laifin ne?
Da wanan tinane2 ya isa office dinsa ….goran ruwa yadauka ya sha tare da sauke ajiyar zuciya yana murmushi yasamu guri ya zauna agogo ya kalla yanata Allah Allah 12 tayi yaje yadauko fatymah…
Ni kuma kasa kashe wayar nayi innata sauraren zancensa…ban ankara baseji nayi hqwaye na bin fuskata daya bayan daya….
salim kam dayaga dr. ya dage yayi yayi ya fahimtar dashi amma ya kasa ya dage akan shifa bason fatymah yake ba…ya miqe yayi ficewarsa….
zama dr. yayi ya busar ra iska tare da jawo wayarsa daidai ya dauka kenan yaga kiran yasa “call ended”
Wat!!!!!
😬😳
yafadsa afirgice tare da miqewa tsaye…
“kardai fatymah ta ji me na fada?subhanallah!!
yafada tare da dafe kansa isanunsa dik sun kada sunyi ja …fadawa yayi kan kura tareda jawo ruwa ya daddaka me isarsa kafin ya ajiye robar ruwan da qarfi akan kujerar..
“miqewa yayi yadauka key din motarsa ya fita …hanyar gidansu fatymah ya dauka….
inna shara naji qarar mota tinanina hydar ne dan hk na nufi daki dagudu….
dr. kuwa harvya bude qifa ze fitoh se kuna ya rife ya tada motarsa yabar gurin….
gida ya nufa idanunsa dik sun ciko …yana shiga palo yaga ba kowa dakin mumy ya nufa ya tarar tana waya…tana juyowa taga yanayinsa….
“bilkisu inna zuwa zan kiraki ynxunnn
katse wayar tayi ta maida dubanta ga dr. dayazauna kusa da ita abakin gado tare da dafe kansa…
“dr.!!
dagowa yayi ya kalleta kawai sega hawaye sun soma sintirin bin fuskarsa…hankalin mumy ya tashi sosai….
“Son meta sameka?fatymah!!
shine abinda yake fada…
meya sami fatymahn?
nanfa dr. yafadawa mumy abinda ya faru…
“hm dr. kenan ka mayar da kanka kamar wani qaramin yaro…hm bar sekaje kawa kanka sakiyar da baruwa tukunna….kana son abu amma kana ta wani miskilanci…ok muny naji mumy i admit it innasan fatymah …ynxu bari naje na bata hkr…..a a kabari nasan qila hydar yaje daukota ….
******
cankuwa hydar ya shirya ya nufa gidan….
yanasuwa ya kirani dan tin dirin motar dazu na je na shirya….fitowa nayi na nufi dakin umma..n
“Umma dan Allah zanje gidan su zainab…nezakijeckiyi?bata da lfy ne,Allah ya raka taki gona…
fitowa nayi nashiga motar muka soma tafiya…
a maimakon naga munyi hanyar gidan senaga mun faka gaban wani restaurant ….fitowa mukayi muka shiga… guri ya sama mana muka zaune ya …
“ya hydar meya faru ka kawoni nan?fatymah nasan ba lokaci sosai sbd nasan mumy najiran mu (harsa dr.😜)
zanfadamiki abu inna fatan zana samu karbuwa..
murmushi nayi dan nasan ya hydar baya rabo da wasa…
“ya hydar kenan yau kuma da wacce irin wasa kazo?da har se munshigo nan…fatymah bawasa bane wlh *fatymah inna sanki*
(waiyyo shknan hydar ya raya tasa flower) wat a takaici😀
miqewa nayi tsaye ba shiri nazari jakatazan fita danbanyi tsannin hk daga garesa ba…
gabanayasha da gudu inna kallon fuskarsa nagahawaye shame shame….nan danan nakaraya…
karshe daizance muku hk muka sasanta nida hydar
murna agunsa kamar ze goyani…
gidan muka nufa atare muka nufi palon …dr. da mumy da meerah nazaune…dagudu hydar ya nufi gun mumy ko kunya beji ba….
“mumy fatymah ta yarda tana sona!!
atare suka miqe dikkansu uku suna fadin
*wat*!!!….
cike da mamaki muka bisu da kallo nida ya hydar
*dr. na kallon hydar. mumy da meerah na kallon dr.* nikuma sake baki nayi inna kallonsu yadda sukayi zuru zuru
💦💦💦baby afreen
[11:07PM, 12/11/2016] +234 703 853 5463: 💦💦💦
*BAYAN WUYA*
💦💦💦
written by
➰Faty Afreen
dedicated to
*Asy khaleel*
*plx fans masu buqatar sanadin camera daga farko da bayan wuya suyi mgn tin ynxu kan ayi nisa..kuma for sanadin camera zaku iya samuna ko anee luv ko manshan….bayan wuya kuma zaku iya samuna ko asy khaleel*
faty afreen
2⃣3⃣
ya hydar ne yayi qarfin iya mgn…
“mumy me ya faru?meerah ai taught zaki tayani murna …dr.***
beqarasa zancenshi ba dr. ya fice ya bar palon dik muka bisa da kallo…ya hydar ze bisa mumy tace ya barsa…
guri mumy ta bani nazauna meerah ta nufi kitchen ta kawo mana ruwa…mumy kuwa se nan danan take dani…
meerah ta soma mgn
“gsky ya hydar ka shammaceni shine ba ka fadamin ba?….
“taya zanyi in gaya miki da kiketa faman cikani da surutu…
💦💦💦baby afreen
[11:07PM, 12/11/2016] +234 703 853 5463: 💦💦💦
*BAYAN WUYA*
💦💦💦
written by
➰Faty Afreen
dedicated to
*Asy khaleel*
Novels
fatyafreen.blogspot.com
2⃣4⃣
murmushi sukayi dikkansu
“gsky naji dadin ganinki fatymah…acewar mumy
“ya hydar ka tashi katafi mana ai seka hana mana ita sakewa…
dariya yayi ya miqe ya fita tare da fadin
“fatymah inkingama kisa meerah ta kirani😜
bejira me zasuce ba ya fice..nanfa mumy da meerah sukaita jana da hira harna soma sakewa dasu…
💦💦💦💦💦
Dagudu maryam ta shiga bayan gida tanata faman amai ..dakaganta kaga mara lfy….dik ta jigata taza zama wani iri….
tanagamawa ta wanke bakinta ta dauraye gurin tadawo jikin gado ta zauna…
xamanta kedawuya Alh. yashigo…
“sannu da zuwa…yauwa..
rigarsa yasoma qoqarin cirewa
alh. banajin dadi banda lfy tindazu..toh Allah yasauwaqe…Ameen…Amman dan Allah kabarni naje gida naga umma…
mtsw!bazakije ba..haba Alh. gsky ninagaji da irin wanan abin nagaji wlhi…
ni kike fadawa hk?kome nafada ai kai kaja..ace dakai da matan ka da yaranka kumaidani kamar baiwa kaika jibga su sujibga to wlhi baku isa ***
wani lafiyayyan mari ya saukar mata akuncinta nandan ta hau ihu…
wlhu Allah ya isanmin…
ran Alh. yabaci sosai yashiga dukanta ta ko inna tana ihu…
maryam tasoma riqe cikinta tana ihu..abu ba wuya seta soma bleeding…daidai umma tashigo..
tayi kanta dagudu…
“maryam!umma cikina,
Kutattara kubarmin gidana nasaketa saki 1….
wlhi Alh. kaji kunya…
ficewa yayiyabar dakin be tsaya min zata ce ba…cikin sanyin jikin ta miqe arikice tasamu ta fita da ita…asibiti takaita aka bata taimakon gaggawa..
bayanblikita ya umarci hajiya data bisa office din
“hajiya am sory to say cikin dake jikinta yazube sbd cikin nata ya bugu
💦💦💦baby afreen
[11:07PM, 12/11/2016] +234 703 853 5463: 💦💦💦
*BAYAN WUYA*
💦💦💦
written by
➰Faty Afreen
dedicated to
*Asy khaleel*
Novels
fatyafreen.blogspot.com
2⃣5⃣
murmushi umma ta farayi har likita yana mamaki…
nagode likita😀
farinciki umma take dan batason hada zuria dashi…godiya tadinga yiwa Allah da yasa Alh. ya sake maryam…
💦💦💦💦
misalin karfe 3:30 nagama shiryawa…meerah ta kira hydar ba bata lokaci ya iso gurin..dr. kuwa tinda ya fita bawanda yasake jin duriyarsa mumyta kira wayarsa amma switchoff..hankalinta ya tashi sosai…
tafe muke cikin motar hydar bance komai ba amma shikuwa se zuba yake…
“”” fatymah bazakice komai ba?
kinyi shiru kinbarni innata surutu nikadai?
“hm mekakeso nace ..bayan dazu kokunya bakaji ba katafi fadama su mumy…
haba fatymah ai irin zancenan ba’a sanya dan innai shiru sena cutu…
murmushi nayi ahk muka isa har qofar gida ya saukeni…
bude qofar nazoyi naji qofar a rufe juyowa nayi na kallesa shima ni yake kallo..
“kabude min mana🙈..fatymah bangaji da kallonki ba..kayi hkr gobe mayi mgn…anma ynxu kabarni nashiga gida…
toh zan bude miki amma sekince kina sona..hhh toh ai tindazu na fadama
ma rairaice fuska yayi
dan Allah kifadamin☹
toh shknan naji bude min qofar tukuna..
karfa ki gudu
haba kajikafa ingudu inje inna?kaidaika bude kawai…
yana cireta a key..na bude qofar ..
toh ya zaki bude qofar?iska naje sha ne..juya kaima kabude naka sena fada ma…
yana juyewa nafice da gudu se cikin gida…
toh na**😳
sake baki yayi yana kallon kujerar ganin bakowa…
murmushi yayi ya rufe motarsa yai tafiyarsa….
[bayan wuya]✍🏻 baby afreen💦:
innashiga gida naga ba kowa..nancna canja kayan jikina na soma aikin gida..
hydar kuwa umma ta shiga nemansa….side dinsu tanufa ta nufi dakinsa bubbugawa tashigayi kamar daga sama taji qarar fasa tamblas..
qara rikicewa umma tayi tahau kiran sunan dr.
meerah najiyo muryar umma ta nufo gurin ..
“mumy meya faru?meerah yayanki jeki dauko spare keys dinan adakina…
jikin meerah har rawa yake ta nufi dakin umma ta dauko key din.takowa mumy,
daqyar suka samu qofar ta bude…
ihu meerah tasa ganin yanayin da yayan nata yake…mumy kuwa salati kawai take
💦💦💦baby afreen
[11:07PM, 12/11/2016] +234 703 853 5463: 💦💦💦
*BAYAN WUYA*
💦💦💦
written by
➰Faty Afreen
dedicated to
*Asy khaleel*
Novels
fatyafreen.blogspot.com
2⃣6⃣
da gudu sukai kansa yana zaune a qasa tamblas din daya fasa ya yanka masa hannu…
da sauri meerah ta rarumo wayarsa kasancewar bame waya agunsa setasa
lambar dady ta soma trying sanda tackusa tsinkewa kafin dady ya dauka
hello son! dady meerah ce ga yayanan agida bashi da lfy kazo…subhanallah ganinan zuwa ynxu…
💦💦💦
hydar ne yashigo da motarsa ya paka..daidai meerah ta fitoh domin sauko first aid box..bama ta lura da hydar din ba…
“meerah innazuwa hk?yauwa ya hdar ga dr. can bayajindadi….
hydar be qarasa jin zancen meerah ba yanufi dakin dr. mumy ya gani tanagoge wa dr jinin dake hanunsa…
“mumy meyasa mi dr.?
yauwa hydar taimakamin akaishi asibiti
dagosa sukayi suka fitoh dashi aka sashi a mota…
asibitinsu aka kaisa…nanmumy ta sanar da dady ba bata lokaci dady zo gurin…
salim da hydar ne suka shiga duba masa ciwonsa shiko dr.komai beiya cewa ba..
hajiya wai meya faru ne?meyasameshi?
zanfadama koma meye wannan amma se munkoma gida tukunna…
dady bece komai ba kowanensu ya kasa nutsuwa..hydar ne ya fitoh
“hydar ya jikinnasa?dady yaji sauki kawai ciwo yadanjine kuma jikinnasa akwa zazzabi ze kwana anan….zuwa gobe se ya dawo gida…zanzauna dashi kuje ku huta..
aa nima zan zauna da shi mumy kuje kawai acewar meerah…
hknan mumy tahkra suka tafi ita da dady..
meerah da hydar da salim duk suna zaune hydar ya fita domin nemo musu abinci kafin dr. ya farka….
💦💦💦💦
zaune nake ibnata mamakin ya akai umma bata dawo ba har ynxu gashi 5:00pm saura…
wani matashine me suna ali ya shigo…
“ali lfy naganka da yamma hk?dama maman maryam ce tace nazo na fadamiki kije ki samesu aasibiti ki kaimusu abinci…
“waye ba lfy?wlhi bansani ba amma tace kije….mesunan asibitin?meerah general hospital..ok naganeshi…ngd
miqewa nayi na dauko cooler na zuba musu abinci….na rufe ko inna agidan na fita…
ban isa a asibitin ba se wajen 6….innashiga naci karo da meerah…
“meerah!!laaa fatymah kinzo gaishe da dr. ne?😳meyasameshi?kinga ciwo yaji ne ynxu maya farka …ki haura sama daki na 016 male ward yana ciki….
mancewa nayi ma da batunsu umma…da gudu nahaura inna zuwa nabude qofar agigice….
turus na tsaya in na zaro idanu ganin mazahar uku a dakin ga dr. azaune….
bina sukayi da kallo bama kaman dr. qoqarin sauko a kan gadob yake salim ya danriqesa…
“dr. shine abinda na ambata inna takowa gunsa…
bashiri fa ara tabaiyyaba a fuskarsa
“FATYMAH”
Innaqoqarin qarasawa inda yake na tuno da kallamansa na waya…ba shiri na juya zan fita.
“fatymah inna zakije?
har nakai qofa na juyo na kallesa…
hawayene suka suma bin fuskata nabude qofar na fice….qoqarin miqewa yake yana kurana salim ya riqesa….
kallon wa anda ke gurin salim yayi yace sudanbasu wuri…salimya juya ya kalle abokinnasa wanda ya cika yayi fam da takaici..
“dr. kai ka jawa kanka kacika zurfin ciki da miskilanci akan abu….kuna gashi ynxu budurwar hydar ce dole ka***
buga gadon yayi DAM YUH! ba budurwar hydar bace daidai nan meerah ta shigo….
💦💦💦baby afreen
[11:07PM, 12/11/2016] +234 703 853 5463: b [6:05pm,monday 24 , october,2016] :baby afreen✍🏻
💦💦💦
*BAYAN WUYA*
💦💦💦
written by
➰Faty Afreen
Novels
fatyafreen.blogspot.com
*fands,frndx plx kuyi hkr kwana biyu banui typing ba charger’n phne dina yaqiyi ne wayan nadan zama ba charge…plx amin afuwa…tnx*
2⃣7⃣
“Ya salim meyafaru? inna fatymah?
“meerah ki bita ynxu ta fita..
acewar dr.
ajiye abunda ke hanunta tayi ta fita ni kuwa dakin dasu umma suke na tmby inna shiga naga maryam a kwance kan nai mgn naji saukar duka abayana…
umma ce
“watoh ke sekin kashemin ‘yata da yinwa ko tin qarfe nawa aka aika kizo?
shiru nai inna jinta ta fizge kular daga hannuna …ahankali ta zaunar da maryam ta zuba mata…
wani irin cin abinci maryam take kamar bata taba cin abinci ba..ci take umma mata zubawa sarautar Allah ido ..
miqa mata ruwa umma tai tasha…tana juyowa mukai ido biyu hararata tayi na juya na fita kayana…
inna fita ta fashe ea kuka
” Meya faru kuma? wlhi umma dik fatymah ce tajamin wannan abun…bar kuka maryam aivzata dandana gudarta danine bari dai kisamu sauqi mu koma gida…
kusa da ita umma ta qarasa tana rarrashinta kanar wata qaramar yarinya
💦💦💦
Su mumy kuwa sun isa gida dady ya takurata seta fada masa meye maqasudin abinda ya faru da dansa…
“Alh. na fada maka kashare kawai..sbd ba yadda za ayi koda kasan zancen..
tinda na nema inna ce aganina inna da haqqin nasan meke faruwa agidana balle ma dana…
shknan tinda ka takura…kaga akwai wata yarinya da dr. ya hadu da ita…toh meeeah na masa wasa akan yana santa shiku ya dage akan baya santa har gisanan nasa meerah ta kawota yadinga fadan wasu maganganu da yasa yarinyar ta fita tatafi… toh qarshen mgnt dashi ya fadamin akan cewar yafadu wasu maganganu da basu dace dr. ya fadesu ba kuma yarinyar ta ji … ynxu kuma santa yakeyi..
“Haba hajiyaynxu kinfiso dan kiya wahala?nasan inkika mata mgn bazata qi ba dan Adamajizine. zata iya yafe masa.
Toh ai ba anan gizo ke saqar ba dr. ya nuna baya sonta kuma ynxu hydar kesonta dan maqasudin haukan da dr. keyi akan hydar yace fatymah ta amince masa ne….
gaba daya jikin dady yayi sanyi beda ta cewa dan hk be kuka cewa komai ba ya fice ya bar dakin….
[bayan wuya]:baby afreen✍🏻
Ni kuwa inna fitowa daga dakin naci karo da hydar sanye da farar rigarsa wacce likitoci ke sawa…
“fatymah! naam..me kikazo yi anan?wajen yan uwa na…dama yan uwanki ne…eh…toh kinga ma mushiga ciki seki introduxe dina ko?haba dai ya hydar daga ganin sarkin power se miya tayi tsami? ahh!!toh inna laifi?a a kabari tulunna se sun koma gida…toh shknan bari naje na duba ta…yauwa kinje kinga dr kuwa?
shiru nayi na yan lokuta kaman nace a ase kuma na amsa da eh…
“eh naje dazu naga jikin nasa da sauqi…ok toh jirani anan ja fitoh…
gyada masa kai kawai nayi ya shige…yana tafiya aikuwa sega meerah qoqarin barin gurin nayi amma seji nai ta ambaci sunana hknan na tsayatare da juyowa inna murmushin yaqe….
“fatymah kamar kinsan ke nake nema…Allah dai yasa ba laifi nayi ba…a a dr. ne dai yake son ganinki….meerah kenan kiyi hkr amma nazanje gurinsa ba..kuma yariga yasan tsakanina da hydar bekamata ya dinga nemana…haba fatymah nasan ya hydar ze iya hkr ya bar*** meerah dan Allah ki bari naga yadda dr. yake yayanki hk ya hydar ma…kuma shima ykmt kiso farin cikinsa… dr. yace am not his type😭 dan hk hydar nakeso kuma shima yana sona….
💦💦💦
*BAYAN WUYA*
💦💦💦
2⃣8⃣
wani irin haushina ne ya kama meerah bata qara cewa komai ta bar gurin…
inna tsaye agurin ya hydar yafitoh
“kiyi hkr nabarki a tsaye ko?a’a bkm ..toh muje muga dr. tare ko?aa dazu fa naje nagaidashi …toh dankin qara zuwa kingaidashi laifine?karki manta fa dan uwa na ne…shknan naji muje sarkin surutu…hhh nine sarkin surutu?kardai kizo ki fini fa…
dariya kukayi dikkanmu kafin muka nufi dakin da dr. yake….
salim da meerah ne a dakin se dr. dake kwance ruwan da ake sa masa ya kusa qarewa….sallama mukayi muka shiga ….
dr. na ganina yayi yinqurin miqewa salim ya taimaka ka masa..muna hada ido da meerah tayi tsaki tareda hararata ta miqe ta fice…Dr. ne kawai ya lura da abinda ya faruvsaka makon hydar na tmbyr salim ya jikin dr. din
“fatymah harkin dawo?acewar dr.yana murmushi…
gyada masa kai nayi alamun eh…ya hydar yayi caraf yana fadin
“kaga itama an kwantar da yan uwansu ne ynxu ma zamu dan fita ne shine muka biyo nga ya jikin dan uwan nawa
wani irin baqin ciki ne ya cika sa komawa yayi ya kwanta abinsa batare da yace komai ba…salim kuwa girgiza kai yayi tare da fadin
“ya gaji da zaman ne dole ya kwanta…murmushi hydar yayi ya kalleni…muje ko?
yana fita nabi bayansa….salim ya kalle abokinsa wanda hawaye kebin fuskarsa ya dora hannu akan sa…
“dr. kayi hkr kar kasa kanka a halin *WUYA* Kazo kaji jiki…salim bansan yazanyi incire san yarinyarnan araina ba…abokina karbarwa Allah komai kanemi zabinsa…
daddare dady da mumy sunshirya zasuzo ganin dr. suna gidan baya driver na tuqasa…
Alh. tindazu baka ce dani komai ba kaida kamatsu kaji zancen…hm ba abinda zance da xance dikkansu yarana ne …bazanqi farincikin wani naso na wani ba…kawai dr. shiyajawa kansa anma abin mamakin shine bansan dr. davhk ba..wlhi Alh. nikaina sanda abinan ya bani mamaki sosai….toh Allah dai ya bashi lafiya dikka suka amsa da amin…
💦💦💦
[bayan wuya]
Daddy ne zaune da mumy wacce ke riqe da hannun dr. meerah na bayan daddy atsaye…
“meerah inna hydar dinne?acewar dady
bedade da fita ha ankirasa anna nemansa emergency …toh Allah ya bada sa’a.. dikka suka amsa da ameen…
“dr. ya jikin naka?naji sauqi dady..Allah ya qara ma lfy…ameen….
sun sha hira sosaivkafin suka yimasa sallama suka tafi…meerah kuwa kamar tazauna gurinsa…
washe gari💦
Dasauri sauri nagama hada brkdst dazan kaiwa su umma na kimtsa gidan na gyra komai…kafin na fita na nufi asibitin….
misalin karfe 9 na isa kasancewar akwai goslow ahanyar….dasauri na shiga dakin…tare da sallama…umma kuwa tahauni da masifa ban kula ba na ajiye abincin kusa da ita da flask din ruwan zafi…
“dan ubanki aka fadamiki zama zamuyi da yinwa mujiraki se kin gamo yawon iskancin naki kafin ki kawo mana abinda samuci?daukar flask din tayi ta bude qofa ta hankadoni waje…ruwan zafin flask din ta waso min ajikina …dai dai dady na kusa dani mumy da meerah suna riqe da dr. hydar da salim na bayansu riqe da kayansu….ihu nayi inna kiran mama abbaya nufoni su mumy kuw sake baki sukayi suna kallon umma wacce flask din ke hannunta….
💦💦💦baby afreen
[11:07PM, 12/11/2016] +234 703 853 5463: B B 💦💦💦
*BAYAN WUYA*
💦💦💦
written by
➰Faty Afreen
dedicated to
*Asy khaleel*
*Asalam zanyi amfani da wanan damar dan na miqa godiyata gareku…kuyi hkr kunjini kwana biyu na lossing komai na kan wayata ne har novels dina*
plx idan akwai wa anda na turawa novels dina ta private plx ya turomin..
*yar’gata, yan”biyu ne, da dai sauransu plxx ataimakomin dasu dan Allah*
Novels
fatyafreen.blogspot.com
2⃣9⃣
wacce flask din ke hanunta se masifa takeyi
” aka gaya miki ke zan tsaya jira har yata ta mutu da yinwa?sekin gama yawonki kafin ki kawo mukuma mujiraki ko?
mumy ce ta fara kiran sunana
“fatymah”!!
se alkcin na lura da sune abayana abba da meerah suka taimakamin na miqe jikina dik najike da ruwan…
tsaki umma tai ta koma ciki tare da banko qofar jikake DAMMM
sukuwaxkasa ce ra ita komai sukai se sannu da suke ta faman yimin…
“sannu fatymah muje gida tare seki canza hydar ya duba ki ko?
acewar umma…tareda meerah muka jera wanan karon mumy da hydar ne suka riqe dr.
dady na gaba nida meerah muna bayansa se su mumy kafin salim abaya…
muna zuwa mumy da dr. da dady suka shiga motar da sukazo nikuma da meerah motar hydar muka shiga tare dashi..
fitar mu daga asibitin keda wuya umma taleqo bata ganni agurin ba
“watoh abindana mata be isheta ba ko?zata dawo ta sameni ne ai inna daidai da ita…mtsw!!
komawa ciki tai ta zauna kusa da maryam wacce bacciya soma dibarta….
💦💦💦💦
muna isa dady dakinsa ya nufa batare da yace da kowa komai ba… muna sauka lkcin su mumy sun sauko hydar ya kallemu tare da fadin
“ko se na daukeki ne fatymah?naga kamar kingaji sosai ko?
inna dago idona muka hada ido da dr. wanda ranshi dik abacene…mumy kuwa tai caraf tare da fadin
“dadina dakaihydar akwai zumudi kabaru suje can inta huta seka dubata…
dariya meerah tasa tare da masa gwalo muka nufi ciki…hydar kuwa gurin su mumy ya nufa dan taimaka mata amma yana riqe dr. ya fizgehanunsa
“kabari banaso hkn ya isa ma
kasancewar basu kawo komai aransu ba ya sakesa yana murmushi ya diba kayan sukayi gefen su dr. har daki suka shiga aka kwantar dashi kan gadonsa…
Mumy ce ta miqe tare da fadin innazuwa…
suka amsa mata da toh!
dakin dady ta nufa ta tarar yana amsa waya zama tayi bakin gado ta jirasa harya gama
“ya jikin dr.? dasauqi ynxu ma qila barci ya daukesa can anjima kadan…..
inna yarinyarnan badai abinda ya sameta ko?eh ban dubasu ba tukunba amma ynzu zanje…toh shknan
“Alh. kasan itace fatymah fa..wacce fatymah? budurwar hydar….
oh!Nagane toh amma ya mahaifiyarta zata dinga mata hk?kajika da saurin yanke hukuxi..ai ba mahaifiyarta bace…ayanda dr. yacemin mahaifiyarta ta rasu tana zama da kishiyar mahaifiyarta ne..Allah sarki harna tausaya mata…kabaru kawai Alh. indai agurinwanan take zama toh gsky daga gani tana jin jiki…
hk dai su mumt suka cigaba da zancena daga bisani mumy ta miqe ta tafi dubamu…
[bayan wuya]💦
meerah kuwa tunda muka shiga dalinta se nandan take dani atinanina zataqi kulani amma senaga sam bahk ba…wanka na somayi kafin na fitoh gaban wardrob na sameta se daddaga kayan ta takeyi…
“harkin fitoh?zoki zabi kayan da kikeso anan…a a kowanne kika bani innaso…
murmushi tayi kafin tadaukomin wata doguwar riga red da ratsin baqi ajiki…
innagama sawa mukaji bubbuga qofa meerah ceta bude …mumy ce
“wai har ynxu baku gama bane?ga hydar na jiranku a palo…mungama mumy …toh kufitoh
gaba mumy tayi muka bi bayanta…
hydar muka samu kan kujera zama nayi kusa da meerah nan ya tmbyni inda kemin ciwo …na amsa da a a
“toh kuzo kuci abinci ko?se aje a saukeki agida
acewar mumy!
godiya nawa mumy sosai…
amma gsky muje mufara ganin dr. tukunna kafin nan
mgn meerah takeyi ta miqe tajani mumy da hydar suka bi bayan mu…dakin muka shiga dr. na zaune yana kallon wayarsa hawaye na diga dagafuskarsa gaba daya naji jikina yayicsanyi kusa dashi meerah taje ganin abinsa yake kallo yasa meerah ta karba wayar tare davshare masa hawaye daidai nan su mumy suka shigo
meerah meya sameshi?bkm mumy gashi ya samu sauqi ai… murmushi sukayi dikka mumy kuwa sharewa kawai tayi dan daga kallonsa tasan abinda yake ciki
💦💦💦baby afreen
[4:44PM, 12/12/2016] +234 703 617 8083: r 💦💦💦
*BAYAN WUYA*
💦💦💦
written by
➰Faty Afreen
dedicated to
*Asy khaleel*
inna bude idona nasaukesu kan mumy wacce ke zaune kusa dani…qoqarin miqewa nayi senaji zafi a hannuna na dama…se lkcin na tina abinda umma tamin…
taimakamin mumy tayi naxauna ….qarar bude qofa naji dasaurina kalle gurin qirjina na dukkan uku uku dan dik a tinanina su umma ne…
ganin dr. abinya bani mamaki na jiyo na kalle mummywacce itama shi take kallo
“mumy me nakeyi annan ya kawoni nan?waiyyo hannuna😫
kuka na somayi sosai kamar wata qaramar yarinya mumy kuwa ta biyemin itama se aikin rarrashi takeyi…
dr. tsayawa yayi ya sake baki yana kallonmu cike da mamaki…
“fatymah inna yake miki ciwo?nan mumy gurin da umma taqona ni ne😭…kiyi hkr zr warke ynxu dai ga abinci kici…mumy bazan iya ci da hannun ba…toh ni ai sena baki abaki🙊
inna dagowa muka hada ido da dr. wanda dariyar da ya gintswa ce ta kuf ce masa…(oh! dr. ko inna ciwon ya tafi?)😉
kuka ne ya qara qwacemin dan in akwai abinda naqi jini shine amin dariya lkcin da raina abace ne…
harara mumy ta watsa masa ya maida dariyarsa ciki…kusa da mumy ya tsaya ta soma bani abinci…
sanda ta tabbatar naqoshi kan ta barni…hannua kuwa banda zafi ba abinda yakemin….
“dr. baka fadamin ba ya akai kaje gidan su fatymah?kai da kake kwance baka da lfy?
dagowa nayi na kallesa se lkcin na tina da ashe shima bashi da lfy gashi ya war tsake…sosa qeya ya farayi yana inda inda…
“kinga mumy dama jinai naji sauqi…toh da su meerah sukaje maidata sena bisu a baya…dama innaso in mata godiya ne..toh bayan sun sauketa hydar yaje juyo da motar dan su tafi shine naga ta fitoh tana kuka na step mom dinta ta biyota tana kuka da icce a hanunta shine na shiga ciki amma kafin naje har taji mata ciwo…
toh son aivwannan ba duka da icce bane wuta ne …eh mum ai iccen nada wuta a jikinsa…..
jikin mumy yayi sanyi sosai ta tausaya min…nikam bance komai ba sbd nikadai nasan azabar da hanun ke mun…
“toh bari na kira meerah tazo ta zauna da ita naje gidan sena dawo daga baya… amsawa yayi da toh. daukar wayarta tayi ta soma kiran meerah bugu uku ta dauka…
“hello mumy inna kikajene?dady ya dawo yana gida ynxu hk..toh ke kina inna?naje siyo abune but gani a bakin gate..toh kizo asibiti ynxu zaki zauna da fatymah ne…toh ganinan zuwa….
ba bata lokaci meerah ta isa tana zuwa taga dr. awaje tafara tsokanarsa…
“babban yayana inna rashin lafiyarya tafi ne?😉 …ke banason iskanci…yauwa me fatymah takeyi anan?wlhi step-mon dinta taji mataciwo..Allah sarki harta bani tausayi wlhi ..
daidai sun iso qofar dakin ita tafara shigowa kafin ya biyo bayanta…sannu tamin kan tasamu guri kusa dani ta zauna…
“dr. hydar ya sani kuwa? a a ni nan fadamasa ba😒
meerah ce tayi caraf da fadin ai yana can gida na baro ma yashiga dakin dady wai zasuyi mgn…ok toh bari innaje zam fada masa….
gyangydi nasomayi dr. ya taba mumy tare da nuna mata ni a hankali ta gyara min kwanciyata kafin suka bar meerah agun yana chatting dinta…sriver ya maida mumy gida…dan dr. konawa yayi kamar wanda betaba rashin lafiya ba…
patient ya shiga dubawa se murmushi yake shikadai kamar me sabon amarya….
daidai mumyta fitoh daga mota bayan sun iso gida..hydar ya fitoh dauke da qaramin trolley dinsa na kaya…
“mumy har kin dawo?eh hydar inna zuwa hk? mumy wlhi abba na ne ya kirani akan yana nema shine na fadawa abba nashirya ynxu ma innaso inje inwa fatymah sallama ne nayita kiranta bata dauka ba…
Toh ai sedai kaje asibiti dan fatymah nacan step-mum dinta taji mata ciwo ahannu
sosai hankalin hydar ya tashi asibitin ya nufa …inna shiga yaga dr. nan ya masa kwatancen dakin ….yan shiga meerah ya gani nikam har ynxu barci nakeyi…
be wani jima ba yawa meerah sallama akan washe gari ze dawwo ya dubani….hydar ya fita ya dau hanyar garin kd
💦💦💦baby afreen
[4:44PM, 12/12/2016] +234 703 617 8083: 💦💦💦
*BAYAN WUYA*
💦💦💦
Written by
➰Faty Afreen
dedicated to
*Asy khaleel*
3⃣0⃣
Kasa sakewa nayi adakin hknan nafitoh.
Bayan munci abinci ne mumy tasa hydar da meerah suka woni gida…
kasan cewar nasan suna asibiti ban damu ba…mukai sallama dasu amma qin tafiya sukayi wai acewarsu se sunji komai ya tafi nrml kar akuma irinna dazu…dariya suka bani nafitoh a motar na shiga ciki ..shiru gidan kamar yadda na barshi dazu..
daki nashige inna qoqarin cire rigata najiyo saukar bulala abayana…
ihu nasa na fitoh daga dakin atinanina aljanune dana iya sanina ba kowa gida…
ga mamakina naga umma ta fitoh riqe da wata sharbebiyar wayar wuta hanunta.
“watoh abinda namiki dazubaki jishi ba ko?tohynxukuwa zan qaramiki wani…jirani anan..
kitchen ummata nufa.
hawaye na somayi inna bata hkr.. maryam kuwa na tsaye tana kallona se dariya takeyi abunta…
ummace ta fitoh dauke da icce me wuta ajikinsa…jikinane ya soma rawa su meerah ne suka fadamin arai…
da gudu na nufiqofar gida umma ta biyoni maryam nabiye damu..
innazuwa na tarar ba motar agurin ihu nasa inna kiran sunan meerah da dr. inna kuka hk umma ta jani mutane na kallonmu…
shigewar muciki keda wuya motarsu meerah tazo ta wuce ashe juyowa yayi da motar(rvs yayi)
kallon qofar gidan meerah tayi tana murmushi…” tindamuka jita shiru aidagani ma komai nrml..
hydar yayi murmushi yaja motar suka tafii
“Nikuwa da umma ta jani ciki jefar dani tayi aqasa ta yo kaina ihu nasa narufe idonada hanuwana ….inna ihu…
“waiyyoh Allah na..umma kiyi hkr. meerah!dr!!hydar!!!dan Allah kutaimake eni..umma dan Allah kiyafemin
inna umma bata bi takaina sanda ta danneni tamin tabo da dashi a hannuna na hagu….tana qoqarin qarawa taji maryam ta ambaci sunanta…
“Dasauri ta dago senaga ta yarda iccen a gefe…inna dagowa naga dr.
…
maryam na qoqarin mgn ya daga mata hannu idanunsa dik sunyi ja…qoqarin miqewa nayi ..jinanayi na tafi luuuu na zube aqasa……
dasauri dr. yaqaraso inda nake dayaga bana motsi dasauri ya daukeni yanu fi qofa
“Innna zakaje mana da ita?acewar umma …..
wata uwar harara ya juyo ya xuba mata kafin ya fice….gidan baya ya sani….
in high speeed yake tuqi waya yadauka ya kira mumy bugu biyu ta dauka
“hello son meyasa baka jin mgn?kafita?amsory mumy inna asibiti kizo ke kadai batareda kowa ba plx…..
hankalin mumy ya tashida jin hk
“meya faru?bkm mumy sekinzo kizo mana da abinci…
bejira jin me zatace ba ya katse wayar
💦💦💦baby afreem
[4:44PM, 12/12/2016] +234 703 617 8083: 💦 💦💦💦
*BAYAN WUYA*
💦💦💦
written by
➰Faty Afreen
dedicated to
*Asy khaleel*
3⃣2⃣
da wuri hydar ya isa garin dan yanasoya kammala komai ya kamo hanya ya dawo sbd ya duba fatymah…
ummaya tarar a palo tayi murnar ganinsada qanensa mata guda biyu…hira sukaitayi kasan cewar abba bayanan..
yannan saune yaga wata ta fitoh daga dakinsu minal binta yati da kallon rashin sani
“mumy wacece wannan?hm yarinyar antynka sa adatu ce..
anty sa adatu yayar umma ce wacce suke uwa daya uba daya…
“ok banma gane ba..eh ai sbd bakada zumunci amma ai minal da feena sun santa..toh ai kinsan banagari ne shiyasa..
toh shknan ai sunnanta zainab…acewar umma
xama tayi kusa da feena minal kuwa na kusa da hydar…
“inna wuni ya hydar..lafiya lau xainab ya kika baro su anty? kowa lfy ..toh yayi…bari naje na watsa ruwa umma ..toh shknan zansa akawoma abinci..toh shknan
dakinsa ya nufa..yaje ya sakarwa kansa ruwa…yana fitowa yasa jallabiya…wayarsa ya dauka ya kira meerah ringing biyu ta dauka…
“hello ya hydar..na am meerah.. har ka isa?eh ya me jiki?gatanan ma tana cin abinci taji sauqi sosai..ok bata mu gaisa…
miqomin wayar meerah tamiqomin …hira mukafarayi …se ji yayi an kqankwasa qofarsa…come inya fada har ynxu munawaya…
“hold on karki kashe ..ok na fada na riqe wayar…
yaya hydar ga abinci..ok zainab ajiyemin nagode…ajiye abincin tayi kafin ta juya ta fita…kafin muka cigaba da hiran…
night
hydarne zaune kusa da abba ga ummaga kuma zainab…
“hydar ua hanyar?lafiya lau abba ..ya kabaro kowa da kowa..lfy lau diksuna gaisheku….toh madallah…
toh hydar abinda yasa nakiraka daya ne ba biyu ba..naga ka gama krtu gashi kasamu aiki ..hkne abba toh lkci yayi da ykmt kaimaka ajiye naka iyalin…
murmushi hydar ya qaqalo yana sosa qeya..abba dama
hydar aika tsaya abbanku ya gama nasa bayanin ko?acewar umma…
murmushi hydar yayi tare da fadin toh…abba ya cigaba da fadin..
toh kasan cewar naga baka da niyar hkn shiyasa na yake shawarar hadaka da zainab yar uwaka
😳😳gabanhydar ne ya fadi ya kalle abba…
abba abba!! a a hydar bansanka da hk ba karka bijiremin na yaba da hankalinta shiyasa na hadaku…
kaga ga zainab kayi qoqari ku fahimci junanku dan banaso auren ya wucewata daya… Allah ya muku albarka…
addafe hydar ya fita idansa ya gamayin jaa…dakinsa ya fada ya kwanta yanata saqe2 aransa yadda ze bullo wa lamarin danshi gsky datymah yakeso ba zainab ba…
can kuwa dady da mumy sunje duba ni dady ya kira dr. suka fita…
“dady meya faru?Auwal gobe innaso kaje anguwarsu fatymah gun me anguwarsu …kashaidamishi dik ya abinda ke faruwa..kuma ka shaida masa zaka dauki nauyinta ta dawo nan da zama tinda acan gidan ba iyayenta bane baze yiyu su cutar da ita ba hk…
sosai dr. yaji dadin zancen dady dan hk yayita murna yana godiya..suna cikin mgn wayar dadyta fara ringing…dauka yayi ya amsa
“Assalamu aikum..wa alaikassalam …yadan tafiya ya iso lau?lfy lau daba na bugo na fadamaka…akan zan hada hydar da yar wajan yar mahaifiyar sa aure…tohfa toh maddalah Allah yasa albarka..ameen…gobe insha Allah zanzo kaduna meeting zan biyo tanan…toh Allah ya kaimu…
kallon dr. dady yayi…abbanku ne na kaduna..ok wai xe hada hydar aure da yar yayar ummanku…
💦💦💦baby afreen
[10:18AM, 12/11/2016] Baby Afreen: 💦💦💦
*BAYAN WUYA*
💦💦💦
Written by
➰Faty Afreen
dedicated to
*Asy khaleel*
*Kuyi hkr najina kwana biyu shiru plx nd plx wanda yake da novel dinan na bayan wuya daga farko plx ataimakomin dashi plx*
3⃣3⃣
Sosai dr.yaji dadin zancen dady….murmushi kawai yake aransa…
washe gari misalin karfe 8 dr. yadau hanya ya shirya anguwar mu ya nufa wani yaro yakira…
“kai zonan dan Allah”
babata lkci yaron yanufo inda dr. yake
“mesunan ka? sunana sadiq…yauwa sadiq inna ne gidan me anguwa?
shiru sadiq yayi can yace…
“sedai muje in rakaka”
murmushi dr yayi yabude masa gidan gaba ta dayan gefen yashiga….
gar qofar gidan me anguwa yakaisa kafin dr. ya masa godiya ya basa kudi ya tafi…
💦💦💦
“Toh naji bayanan ka amma fa kafin nace wani abu innaso aje a taho da ita yarinyar tukunna dan yakamata najita bakinta ita ma..
acewar me anguwa
cike da fara a dr. yace
“toh shknan insha Allah gobe zamuzo tare da ita”
“yauwa hkn yayi…innace kace tana gurinka ko?”
me anguwa ya tmvy yana kallon dr.
“eh tana gurina gobe zamuzo”
“Toh maddalah Allah ya kaimu”
godiya dr. yama me anguwa kafin sukai sallama ya tafi gida…
yana shiga gida harya nufi part dinsu se ya jiyo muryar mumy tana waya..part dinsu mumy ya nufa kan kujera ya taddata ita kadai tana waya….
Zama yayi shima kusa da ita ya maida hankalinsa ga tv din dake kunne…..
be masan tagama wayar ba sanda takira sunansa…
“Son innakaje ne innata neman layinka bayashiga?”
“Sory mumy na sawayar a slnt neshiyasa”.
“owk dama innaso na fadama salim yadubata kuma ya sallamemu kuma dadynku ya kira ma wai ya isa kd”
“owk innsu meenah suke?”
“suna daki”wai innakaje ne?”
“wani guri naje mumy dana innaso infada miki abu”
“hmmm akan xancen auren hydar ne ko? ai dadynku ya fadamin….ai banso ba naso shi ya aure fatymah “
mumyta fada tana harar dr. wanda keta murmushi…
“hm mumy kenan ba hk bane”***
nan dr. yabawa mumy labarin yadda sukayi da dady har ixuwa yadda yace yasami me anguwa….
mumytaji dadin zancen dan tanatausaya min sosai..nikam tinda muka dawo muna shiga dakin meenah na watsa ruwa na kwanta agun barci ya daukeni….
💦💦💦
Zaune umma take kan kujera atsakar gida ba abinda takeyi se kada kafa kmda kaganta kasan ranta a bace ne..maryam kuwa na kan tabarma akwance se sharar baccinta take rabta abace
.
“Watoh yar iskar yarinyarnan bazata dawo ba ko?wlhi innakamata na lahira seya fita jindadi hannnnnn”
💦💦💦
cankuwa dady yana yasowa daga meeting ya nufi gidan dan uwannasa…..sosai sukasha hira ….
hydar kuwa ya shirya kayansa akan washe gari ze baro kd dan yanaso yazo yaga fatymah
💦💦💦
Hudu saura na farka meenah nagani zaune kan gadi…azabure namiqe..
“meenah dan Allah muje kikaini gida yau umma kashe ni zatyi”😰
“haba anty faty kibari kiyi sallah mana tukun”
“a’a nikam innaje can nayi”
inna sauka daga kan gadon mumy taturo qofar dakin
“meya faru ne?ahh fatymah harkin tashi?
“eh mumy inna wuni?”
“Lafiya lau hayaniyar me nakeji?”
“kinga mumy wai sedai na kaita gida”
murmushi mumy tayi tazo kusa dani ta zauna
“kiyi hkr fatymah gobe insha Allah tare ma zamuje kinji”
gyada mata kai nayi akamun eh….
tashi tayi ta fita taba fadin in mungama musauko muci abinci.
tana fita na miqe nashiga toilet alwalla nayi nazo nayi sallah ….
“Meenah wai ya hydar be dawo ba? eh amma yace gobe zezo insha Allah”
“Toh Allah ya kaimu…meenah ta amsa da Ameen
💦💦💦baby afreen
[10:18AM, 12/11/2016] Baby Afreen: 💦💦💦
*BAYAN WUYA*
💦💦💦
written by
*Faty Afreen*
dedicated to
*Asy khaleel*
_Plx fans har ynxu inna cigiyar bayan wuya daga farko dik wanda Allah yasa ya nadashi plx aturomin_
08130794468
nagode
*Zanyi amfani da wannan damar wajan tura saqon gaisuwata gareki KASIM AMINAT ABUBAKAR nagode da taimakon da kikamin na turomin last page…tnxxx*
3⃣4⃣
Miqewa mukayi meenah na gaba muka fita dinning muka nufa….mumy da dr. ne zaune saman dinning din suna cin abinci…
murmushi mumy tayi tare da fadin
“Harkun sakko
meenah ce ta amsa da eh mukaja kujera muka zauna….
dr. kam bece komai ba semin kowa yake da kallo kamar wani sabon muna fuli👌
*washe gari*
Turo qofar dakin mumy tayi ta shigo
“wai baku gama bane har ynxu?”
“mun gamamumy muje kawai”
cewar meenah dake jana mumy na gaba muna biye da ita abaya….
Jikin mota muka tarar da dr.tsaye…kallona yayi muna hada ido na kauda kaina…
baya mumy tashiga nima na sokarin shiga..gaba meenah ta nunamin alamun nashiga naqi.. baya muka shiga dikkanmu dr. na shiga yaga ba kowa agaba….
“ji kukayi ance driver ne ze kaikuko meenah?
“a a dr. fa”
“com on kidawo gaba”
turo baki tayi ta miqe ta fice nikam. dariya ma suka bani amma na riqeta dan kar yace ni nadawo gaban….👌😍
💦💦💦
Inna yarinyar take… gatannan dr. yanuna ni….nikam tinda muka shigo anuwar na kasa sukuni gabana se faduwa yakeyi….
me anguwa ne ya soma mgn…
“hashim ka ganet?”
“eh me anguwa”
“toh aje atahominda matar”
miqewa hasjim yayi na bisa da kallo har ya fice agurin….
ba’afi minti 15 ba segashi ya shigo umma damaryamsuna biye dashi…har suka zauna umma bata lura da fatymah ba agurin sanda tazauna ta na gyaran zama tayitozali da fatymah…ware idanu tayi harda sosawa
“me anguwa kar dai akan wannan yar iskar aka kirani?” toh bari na fada kuji wlhi bazata koma min gida ba wayasanma ko taje ta kwaso ciki wlhi nikam bazan yafe mta ta koma gida na ba”
tana kai wanan ta
miqe ta zubamin duka na duqe… dasauri dr. ya kareni yanariqeta itako cewa take
“wlhi ni banda masaukin da zan bata agidana ta tafi can yarinya ta zame min masifa?”
me gari ne ya soma mgn
“mamanmaryam ki nutsu ba abinda aka kiraki kiyi ba kenan”
“me anguwa kabarni in koyawa yar banzanan hankali”
cike da bacin rai me anguwa ya soma fadin
“anbarki ki koya mata”
Tana jin ya fadi hk ta koma mazauninta tana harara ta…niqam dik tsoro ya cikani na soma hawaye….
“maman maryam an kawo mana karar cewa kina takuwa wa yarinyar nan kuma ga alama nan agaban jama’a kina fadan munan kalamai akanta”
zaro ido umma tayi ta juyo tana kallona tasoma qaqarin kuka tana fadin
“Fatymah ynxu sharrin dazaki minkenan?😓😰 dik abinda nake da abinda
zaki sakamin kenan?”
“kinga kimanashiru basurutumuke da buqata ba”
shiru umma tayi tana share hawayen karyar data kwaqulo
“nayi bincike akan lamarin nan kuma anshaidamin irin wahalar da take sha agunki….har abkin babanta gashinanya shaidamin hkn”
se alokacin umma ta lura da zaman baba
tafi tayita soma kuka tana fadin
“dama wannanai muna fikin Allah ne dole ya shaidauku hka😓 kwartontane fa”
cike da mamaki kowa ya zaro ido yana kallon umma
“dama daura musu aure kawai kukai koba sadako danna sanbashi da halin yi..taje can tazauna cikin matansa”
[10:15AM, 12/11/2016] Baby Afreen: 💦💦💦
“ke maman maryam meyasa bakya tauna mgn kafin kiyita?”
“me anguwa wannan zancen dana fada ataune yake”
girgiza kai baba yayi yana fadin
“Narasa dalilin dayasa bakya tsoron Allah arayuwarki..bakya tinanin ya makomarki zata kasance..”
kallon me gari baba yayi yaqara da fadin
“lkcin da mahaifiyarta ta rasu tazo gurina tana kuka akannazo inna zuwa naga tarasu sega maman maryam tashigo shine fa taketa wanan qazafin”
“karya sukeyi sanda suka gama lalatarsu kafin sukazo kanta sukaga ta rasu”
“kai umma kema fa kinsan bahk bane” nafada hawaye na zuba afuskataf
mebuqatarnovel dinan daga farko ze iya ziyartar blog dina
fatyafreen.blogspot.com
dan Allah wanda yake dashi annan watsap ya turomin
gaisuwata gareki my swt cocumber ~Asy khaleel~
💦💦💦baby afreen
[10:52PM, 12/14/2016] Baby Afreen: 💦💦💦
*BAYAN WUYA*
💦💦💦
written by
*Faty Afreen*
dedicated to
*Asy khaleel*
_Godiya me tarin yawa zuwa gareki *mum alfa*nagode sosai Allah yabar zumunci…luv yuh so much…Allah ya qara raya mana Alfa_ Ameen
*&*
_Godiya me tarin yawa gareki *Fauziyah usman (Ummu ilham)* nagode sosai Allah yasaka da alheri….lot of love…Allah ya kara raya mana ilham_ Ameen
3⃣5⃣
“Umman tawa ce me qarya ko me kike nufi?”
“Barta maryamtaci mun mutunci agaban kowa ta nuna ta fini gsky”
Umma na gama fadan hk ta fashe da kuka tanasharar hawaye da hijab dinta…
Me anguwane yasoma fadin
“ke mamanmaryambafa abinda zaki fada sbd kan ayi zamanan sanda nayi bincike sosai tukun”
Shiru ne ya ziyarci gurin me anguwa ya cigaba da fadin
“waanan bayin Allahn sunxone da xumar taimakon fatymah yar wajanki”
Dasauri ta dago sukai idobiyu da mumy bude baki tayi zatayi mgn me anguwa ya katseta da fadin
“Ban ce kice konai ba”
shiru umma tayi ta sadda kai kasa tana kada kanta
“Saboda hk bisa binciken da nayi naku da nasu… na yanke hukuncin gwara su dauki fatymah su tafi da ita itama ta huta”
. Kamar meshin bori umma ta dago…mumy da meenat da dr. kwa se murmushi suke ..baba ma fadin alhmdulh kawai yake….
tinani ummata shigayi aranta tana fadin
“Meke shirinfaruwa ne?bazata sabuba. fatima takoma cikin daula da jindadi?”
“Inna bazata sabu ba”
Shine abinda ya fito filicikinzancen umma wanda hkn yasa kowa ya juyo ya kalleta
me anguwane ya soma fadin
“kincebazaki yarda ta koma gidanki ba….toh innakikeso taje?”
“wlhi data bisu gwara tazo mu koma gidan cab dijan”
Miqewa tayi ta soma yin qurin jana mumy da meenah sun riqeni…
“Meye hk kikeyi?”
acewar dr. wanda se a ynxu yayi mgn
“yoh gida xani da ita” umma tabasa ansa taba qara janyoni.
kwace hannuna nayi muka miqe hanyar mota muka nufa umma ta yi yin qurin biyo mu…
“Ke maman maryam karki kuskura ki bisu”
Zsncen me anguwane ya dakatar da ita wanda shima jitayi kamar ta daukesa da mari…. sallama dr. ya masa da godiya akanwashe gari zasuzo tare da dady kafin yanufo mota shima…umma kuwa soma fadin
“Wlhi kujirani ko ba yau ba ku zauna da shirin zuwanaku jira sammacina gareku”
tayi. tanakaiwa nantaja maryam suka nufi gida…
Nikuwa tunda muka taho a tsorace nake kar umma ta biyo mu..
ai kuwa hakan akayi muna isa gida se ji mukai annabugagate muryar umma ta qara rikitar dani..nan aka cewa me gadi ksr yabudemata qofa…
“wlhi ki fitoh dan ubanki baki isa ki zaunacikin daula ba maryam nacikin talauci ba”
shine abinda umma taketa fada…nikuwa nemannutuwa nayia tattare dani narasa dan nafi kowa sanin muguntar umma
*Kuyi hkr page din bayawa nayi typing sosai nagaji ne*
💦💦💦baby afreen
[12:15PM, 12/17/2016] Baby Afreen: 💦💦💦
*BAYAN WUYA*
💦💦💦
written by
*Faty Afreen*
dedicated to
*asy khaleel*
3⃣6⃣
Cikin palo muka shiga dakin meenah muka wuce…
“anty faty kiyi hkr ai dik masifarta bata balla qofarnan ta shigo ba”
cewar meenah dake gaban dressing mirror
“hmm bazaki gane bane meenah sedai kawai Allah ya kare”
shine abinda na fada jiki asanyaye.
Bani nadena jin hayaniyar umma baseda aka soma kiraye kirayen salkah..
Tana isa gida tatarar da maryamzaun
“Umma inna fatymahn?”
tsaki umma taja ta samu kujera ta zauna
“wlhi bazata sabu ba arasa waze zauna agidan daulavse tsigaggiyar yarinyarnan”
“toh umma ynxu ya za ayi?”
“ki barni kawai ninasan mezan
shiru umma tayi ranta dik abace ..ji take kamar anna cokinta da allur
*washe gari*
Zaune nake a garden din dake cikin gidan abin duniya dik ya ishen…
motsin mutun naji akusa dani inna juyawa maga dr. akusa dasni …
murmushi yayi na kauna kaina
“fatymah na me na miki ne?ko mgn ba kya son min”
Juyowa nayi kamar na masavmgn se kuma na shareshi…
tasowa yayi ya tsugunna agaban
“Fatymah plx ki saurareni”
“dr. kaifa kace am nt yuhr type danazo gidanku bata ranka kayi…ai ynxu ma nazata kazo korata ne…”
[12:13PM, 12/17/2016] Baby Afreen: Shiru dr. yayi ya shafa fuskarsa
bude baki yayi ze yii mgn muryar da sukaji yasa dukkan muka juya
” Fatymah”
da sauri na juya naga hydar…murmushi nayi shima hk…ahnkli yake qarasowa gurin
“ya hydar kaine”
gyada kai yayi fuskarsa cike da murmushi
kallon dr. yayi ya basa hannu ga mamaki na senaga yayi tsaki ya nufi hanyar cikin gida…murmushi hydar yayi ..
karbar jakarsa nayi muka nufi ciki…meenah ce zaune a palo tana ganinsa ta taso ta rungumesa
“ya hydar yaushe kaxo”
“ynxu isowana …inna mumy?”
. kan ya rufe bakinsa ya muka ji muryarta ta fitoh daga daki
“hydar barka da zuwa”
murmushi dikkanmu mukayi hydar ya qarasa ya rungume mumy
“ya kabaro mutan gidan,?”
“dik suna lfy mum”
“ya zainab fa amaryar tamu?”
shiru hydar yayi ya juyo ya kalleni ni kuwa se faman zuba murmushi nake dan a zatona wani yayi aure shiyasa hydar din ya tafi can
ahnkli ya juya
“tana lafiy lau wlhi”
“yaushe za akawo min ita?”
murmushin karfin hali hydar yayi
“za akawota insha Allah”
nanfa aka zauna annata hira…
*washe gari*
“Fatynah”
“na am ya hydar”.
“innaso muyi wata mgn dake but plx ki nutsu ki fahimceni”
jin ya fadi hk yasa jikina yayi sanyi a hnkli na gyada kai
nan hydar yasoma fadamin xancen aurensa da zainab
wani irin haushinecya jmcikani narasa me zance miqewa nayi nayi tafiyata ciki raina a bace….
💦Afreen💅🏻👌
[3:03PM, 12/20/2016] Baby Afreen: 💦💦💦
*BAYAN WUYA*
💦💦💦
written by
*Faty Afreen*
dedicated to
*Asy khaleel*
3⃣7⃣
Dakin meenah na wuce direct nakwanta kangado inna kuka..ahnkli meenah ta turo qifa ta zauna kusa dani…
“haba anty faty kiyi hkr kidena kuka”
“Dama hydar ba sona yake ba yaketacikani dadadin baki?”
“A’ a anty faty kibar fadan hk…mahaifinsane yace se hkn kinga ba yadda zaayi ya bugire masa kamata yayi ki qarfafa masa gwiwa”
mikewa zaune nayi nasoma share hawayen sufkata meenah tacigaba da fadin
“dr. ya fadawa dady ke yakeso…kuma ynxu hk dady yana kan dawowa….anjima daddare nasan ze kiraki…saura ki watsawa yayana qasa a ido”
tafada tare da dukanaa kafada…nikuma sake baki nayi inna kallonta ko yaushe nacewa dr. yaje yayi wannan xancen? murmushin takaici nayi tare da miqewa nashige toilet….
5:06pm
“Fatymah fushi kike dani har ynxu?”
“uhm uhm mezesa nayi fushi?bkmai Allah ya baka zaman lfy kuma Allah bada lada yin biyayya”
ameen ya amsa yana murmushi…nimahkn nayi
“fatymah naji mumy nacewa wai inkinyarda zaki aure dr. tare za a hada bikinmu”
Zaro ido nayi cike da tashinhnkli
“nifa***”
“shhhiiiifatymah karki basu kunua kumadr. mutumin kirki ne”
hydar na rufe bakinsadr. yaxo wucewa raka mu yayi da harara harda guntun tsakinsa ya wuce..
“kaga irin halin nasako?
“shhhii fatymah kishine kawai yake damunsa karki damu”
gyada kai nayi na miqe tsaye
“bari naje ciki in akwai abinda zantaya su mama”
“toh fatymah nima zanyi alwala kafin lkcin magrib ya qarasa”
Miqewa nayi nanufi hanyar palo…inna shiga naji anriqo hannuna…inna juyawa naga dr. ne murdamin hannu yayi inna qoqarin yin ihu yaso ma fadin
“shhiii fatymah na meyasa bakyaso na?”
turo baki nayi
“kasakemin hannu na bakasan akwai zafi ba?”
“baki bani ansata ba ki fadamin meyasa”
kafin nayi mgn mukaji mumy na gyaran murya da sauri ya sakeni nanufi dakin meenah cike da kunya..shikuma sosa qeya yasomayi yana fadin
“mumy bari naje nayi alwala lkcin sallah yayi”
murmushi mumytayi tare da fadin
“ok kila kan ku dawo ma dadynku ya dawo”
“toh shknan Allahya kawoshi lfy”
juyawa yayi ya fice mumy tayi murmushi tacigaba da harkar gabanta…
8:55pm
“Sannu da dawowa dady ya hanya”
“alhmdulh fatymah ya baqunta?”
“kaji alh. dawano shirme baquntan me ai nan gidansu ne itama”
acewar mumy
dariya sukayi dikka dr. ma na murmushi abinsa…
“Toh shknan madallah dama abinda yasa na kiraku shine..mumynku ta fadamin cewar baku da wata matsala da junanku…toh shine nakeson ji daga gareku”
“dady nikam banda matsala”
cewar dr. mumy ce ta karbesa da kaji uban azarbabi ka tsaya aji daga gareta…
Murmushi sukayi dikka..nikuma rasa me zance nayi banaso naqi abinda sukeso sbd sun gaman komai dasuka ceto ni daga hanun umma…
“fatymah ko bakyaso ne in ba kyaso baza mu muki dole ba”
dasauri dr. ya dago yana kallona cike da damuwa..girgiza kai nashigayi hkn ya qara daga masa hnkli…
“A’a mumy bkm wlhi na ameence”
wata ajiyar zuciya dr. yayi me tattare da farin ciki…
“toh madallah masha Allah ynxu se kuje kuyi shirye shiryen da ya kmt dan so nake ahada dana hydar watoh nan da wata daya kenan…
godiya dr. ya somayi kamar se rungume dady dikka muka saki baki muna kallonsa daga bisani yamiqe yana juyowa yana fadin
“Ngd dady”
Yana ficewa mukayi dariya dikka kafin nima na mike dady nata samata albarka… jiki sanyaye na nufidaki…
inna shiga ta nufoni
“ya yaushe zamusha biki”
💦baby afreen
[7:46PM, 12/21/2016] Baby Afreen: 💦💦💦
*BAYAN WUYA*
💦💦💦
written by
*Faty Afreen*
dedicated to
*Asy khaleel*
3⃣8⃣
Tsayawa nayi inna kallonta
“kefa meenah dadina dake akwai xumudi sekije ki tmbyshi shida yafiki xumudin”
“wa?”
“yayan naki mana”
“ohhh toh bari nsje nace masa injiki wai yaushe ne bikin”
meenah na kaiwa nan ta fice da gudu binta nayi innakiranta amma inna palo ta tarar dashi hknyasana tsaya daga sama inna kallonsu azatona bazata fada hknbana tsaya inna kallondu
“dr. anty faty ce ta aikoni”
juyowa yayi yanakallonta fuskatsa dauke da murmushi nikam zaro ido nayi tare darufe baki na…
“me tace?”
“nawa xaka biyan?”
“koma mekikeso”
“toh doguwar riga nakeso ka siya min in ka fita”
daga hanu daya yayi wajan kafadarsa yana fadin
“promise”
“toh cewa tayi in tmbyk waiiiii”
“wai me?”
“wai yaushe ne bikin naku?”
Zaro ido yayi yana kallonta cike da mamaki
“wat!!”
“Eh kafadamininje in fada mata mana”
ahankali dr. ya daga ido sama yana kallon qofar dakin meenah dan besan inna gurin ba…caraf muka hada ido dashi dasauri na juya na shige daki….murmushi yayi yagirgiza kai
“kice mata nan da wata daya…”
yana gama fadan hk ya fice daga palon yana murmushi…yana tafiya na fitoh tana ganina ta fice da gudu…
9:43pm
“mum zan tafi barci nakeji”
“toh son hydar ma tin dazu ya min sallama”
“ok na tafi seda safe”
“ok Allah yavtashemu lfy son”
fitowavyayi daga dakin mum yaga palon wutar akashe ahankali ya ji anbude qofar dakin meenh dasauri ya kalle gurin…
ganin nice zan fitoh yasa yayi saurin boyewa wajen corridor din dake skarshen stairs din dazan sauko…
tafe nake hankalina a kwance inna kawa gurin har na wuce ya cafko hannuna na o da baya na fada jikinsa ihu nasa ya sa hannu ya toshe min baki
“tsoro kike jine?”
“ce makaakayi ni irinkace dazanji tsoro?”
“toh meyasa kikayi ihu?”
“sbd ka riqeminhannu”
qara matseaap hannu tuti baki nayi
“wayyo dr. da zafi fa”
“dazu shine kikace atmbyni yaushe ne bikin?”
“ni fa ban**””
“shhhiii fatymah na banda musu”
“Nifa ban aikota na”
“shknan fatymah na naji but meyasa ba kyasona?”
:”kaifa kafara nuna baka sona”
“a a fatymah na inna sanki sosai kema kinsan hkn kawaiv sharewa kike”
turo baki nayi najuya fuskata gefe
“fatymah na kijuyo ki kalleni ki fadamin gsky kina sona”
“ni ka sakeni “?
soma kiciniyar kwace kaina nayi ganin hk yasa ya sakeni yana sakeni banmayi abinda ya sauko dani ba da gudu na koma daki….
Murmushi yayi ya bini da kallo har na shige daki kafin shima yayi juyawatsa ya nufi part dinsu…
Nikuwa inna shiga daki na fada kan gado hknan na tsinci kaina cikin farinciki…hk na kwanta na dinga murmushi har nayi addu a ahk barci ya daukeni…..
Shima dr. ta gefensa hkn yake daqyar barci ya daukesa..
morning
“ummavwai har ynxu kinkasavyin komai akan wannan lamarin”
“maryam hkr zakiyi dik damuwarki baki kaini ba”
:”toh naga tin tini kin kasa yin koma”
“hkr zakiyi maryam komai dan ahankli ne”
Shiru maryam tayi ta miqe ta nufi dali tana sunburo baki…
2weeks later
Abu kamar wasa yau saura sati dayavl biki…shirye shirye akeyi sosai…
Nikuwa tin bana sakewa da dr. har na fara ynxu kam har na saba dashivba laifi..
Mumyvkuwa shiri take sosai akan bikin.
Yaukam shiryawa mukayi nida meenah zamu fita muna fitowa muka tarar da drn a jikin motarsa yana waya…
hanyar gate muka nufa
“ke kizo muje dr. ya kaimu”
“kizo muje nafi jin dadin mutafi mu kadai”
rufe bakina keda wuya mukajiyo muryar dr. yana fadin
“inna zakuje”
cak muka tsaya dikkanmu meenah ce ta soma juyowavda sauri
“Laaa kagama wayar? kaga dama wanke kai zamuje fa”
“shine xaku fita hk? kuzo muje na ajiyeku”
se alkcin na juyo dasauri innavqoqarin cewa a’a meenah tayi saurin karbata da fadin
“toh yaya muje”?
hararta nayi tajani muka wuce
💦baby afreen
[10:26AM, 12/22/2016] Baby Afreen: 💦💦💦
*BAYAN WUYA*
💦💦💦
written by
*Faty Afreen*
dedicated to
*Asy khaleel*
3⃣9⃣
muna zuwa ta shige gidan baya ga mamakina senaga ta rufe qofar qoqarin budewa nayi naji akulle…
“Ki bude min mana..”
maqe kafada tayi alamun a’a..daidai nan naga dr. yaturo kofar seat din gaba ba yadda na iya hknan na shiga…
tinda na shiga bance komai ba se meenah daketa faman xuba kamar aku…
Abu kamar wasa yau sauravkwana uku a daura aure shirye shiyen biki ake sosai…meenah banda tsokana ta ba abinda takeyi…
💦💦💦
Cikin sauri maryam ta shigo cikin gida tana ta faman huci kwance umma take akan tabarba daanganta anga marar lfy….
“Umma kitashi gsky yaufa saura kwana uku bikin”
girgixa umma tashigayi amma inna ba motsi
“Umma meye hk dan Allah ki tashi”
Jin shiru yasa hankalin maryam ya qara tashi kuka tashigayi ta fita da gudu wani pharmacy ta nufa ta kira chemist din dake cili yazo ya duba umma…
Sauri suke su dukkansu kamar zasutashi sama bama kamar maryam hankalinta dik atashe…
Suna isa chemist din ya shiga dubata daga bisani ya jawo zanin dake saman igiya daga gefe ya lullube umma har fuska….
Maryam na ganin hk ta tsala ihu ta shiga yin kuka kamar rantaze fita tana kiran umma….
Haka chemist din ya kira mutane aka dauki umma aka kaita ma kwancinta maryam kasa cin abinci tayi tawuni tana kuka….
Can kuwa events din biki aketayi anna shagali kamar me….ganin kawayena *Shamsiya*, *zsinab*’ *asy khaleel* , *munayshat* , *Rookiey kaxs*, *Fadeela lamido*, *Ummie ja’afar* , *Hamagee muh’d* , *pharty~B~B* , da dai sauransu
Dik sun hallara gurin bikin dik shagalin bikin dasu akayi hknyasani farinciki ba kadan ba….
Ranar juma’a akadaura aure a kofar gidansu dr. hydae kuwa can kaduna kofar gidansu zainab akacdaura nasu auren…
Ransr itace randa akayi sadakar uku na umma ..maryam nacan dik ta rame tazama abar tausayi kamar ba ita ba…..
Da yamma misalin karfe biyar dr. yashigo dakin mumy da sallama….
“Son ya’akayi ne?”
sosa qeya dr. ya somayi yana fadin
“Mum jinayi shiru har ynxu ba’a kiramu ba naga kuma yamma nayi ne”
“Son xumudin naka haryavkai hk?toh se gobe za’a kaita”
Juyawa tayi ta nufi hanyar fita yana fadin
“kaiii haba dai mum”
Binsa mum tayi da kallo me cike da mamaki….
7:32pm
motici ne keta shigowa cikin gidan daga bisani suka tsagaita…
Fitoh dani umma tayi aka nufo dani wajan wata mota babba dik tafikyau aciki….
Ankaini kowa ya watse ya rage dagani se kawayena daga bisani abokan ango na shigowa suma suka tarkata sukavfice…rakiya dr. ya musu amma iya karsa qifar palo..
Yana kaiwa nan ya musu sallama ya juyo abinsa…
“Fatymah na nadawo”
jin shiru yasa yazo ya baje ledar da yashigo da ita zama yayi a qasa nikam miqewa nayi nacire gyalena na nufi hantar toilet inna wucevshi ya riqo ganuna ….
Kizo muci mana girgiza kai nayi
“plx fatymah naxoki zauna kinji”
?
ahankali na juyo nadawo na zauna ….
so biyu na ciu naaman na ajiye dr. kuwa zagewa yayi yaci abarsa…..
Yana gamawa yaje yayi alwala nima hkn mukai sallah…..muna ya mana addu a..miqewa yayi ya soma canja kaya ya dawo kusa dani ya tsugunna*********************************************
*washe gari*
Maryam ce tsaye gaban gidansu meenah tana bugagate tana sharar hawaye dik ta rameta zama wani iri
💦baby afreen
[11:18AM, 12/22/2016] Baby Afreen: 💦💦💦
*BAYAN WUYA*
💦💦💦
written by
*Faty Afreen*
dedicated to
*Asy khaleel*
~last page~
4⃣0⃣
Meenah ce ta bude qofa riqe da food flask a hanuntata bude qofa…
“Baiwar Allah wa kike nema?”
“Dan Allah kitaimaka minnazo gunyar uwata ne Fatymah”
“kece🤔🤔
“maryam!!
“eh hkne fa….shigo ciki muje”
jagora meenah ta mata suka shiga palo mumy suka iske da baqinta guda biyu…
Dakin baki meenah ta wuce daita.ganin hk yasa mumy ta sallami baqinta ta nufi gurinsu meenah…
“meenah wacece wannan?”
“mumy kanwar fatymah ce fa maryam”
:”ikon Allah ni banmaganeta ba.”
“nima sandata fada minai”
murmushi mumy tayita kalle maryam wacce ta sadda kai qasa…
“inna umman taku?”
guntun hawayen dake fuskarta ta share tare da cewa
“Umma ta rasu yau kwana hudu kenan”
cikin mumy yayi sanyi tashiga rarrashin maryam…
“kiyi hkr maryamnan ma gidanku ne kinji…fatymah na gidanta kibari gobezaakaiki ki ganta”
: gyada kai tayi alamun toh..
c meenah kuwa fita tayi da food flask din…
💦 💦💦
Kwance nake saman kafar dr. muna hira sosai kanar mun dade da sabawa
karar door bell mukaji kokarin miqewa nayi yayi saurin dakatar dani zuwa yayi ya niqe
“taraaaaa shine abinda meenah ta fada….
“barkanku da safiya”
Dariya dr. yayi ya juyo tanaa biyedashi yana fadin
“se ynxu xaki kawo mana abincin?”
“sorynku akasivaka samu ne”
Ajiye abincin tayi akan dinning taxo ta zauna saman kafata
“ke daga min mata kar ki karya ta”
duka ya kaiwaneenah dasauri tamiqe tana dariya..
“anty fatymah kinsan meye kuwa?”
“Sekin fada”
“ingaya miki kabwarki maryam tana gidan mu”
Zaro ido nayi cike da mamaki
“meta zo yi?”
tabe baki meenah tayi
“Wai ummanku ta rasu yau kwana hudu”
aZabure na meke dr. ya riqoni
“Zauna fatymah kar kifadi”
ahankali na zauna kaina na juyawa…miqewa dr. yayi ya kori meenah ta tafi gida….
Nadade inna jimamin mutuwar umma…shiyasa mutumkar ya dauke son duniya ya dorawa kansa…gashi ni nasha *wuya* agun umma amma *BAYAN WUYA* se dadi…ynxu kam bani da matsalar komai hk naita rayuwa agidan mijina cikin kwanciyar hankali…
Kanwata maryam kuwa gidan sumumy ta cigaba da zama itama tasaba dik aka zama daya….
*ALHAMDULILLAH*
💦💦💦💦💦💦
*Godiya ta musamman xuwaga ~asy khaleel~ vabu abinda zance dake se godiya me tarin yawa…Allah ya qaro basira me albarka*
Banmanta daku ba
*Rash kardam*
*Asy khaleel*
*Aneelurv*
*maman shaheed*
*munayshat*
*ummie khaleel*
*ummie ja’afar*
*Fadeela lamido*
*Hamagee muh’d*
*Rookiey kazs*
*Pharty~B~B*
*sahaf*
*Faxy Fashion*
Nagode sosai Allah ya qaro basira kuma ya bar zumunci-*
godiyata zuwa group members din
*Excellent writters*
*Precious writters forum*
*Faty Afreen novel 1*
*Faty Afreen’s Novel 2*
*Baby Afreen’s Fans*
*Asy khaleel Novel*
*Dandalin Asy khaleel*
*Rash kardam Novels*
*Aneelurv Novels*
*Sahaf Novels*
*Phaty~B~B Novels*
*Hausa Novel lovers*
*Ruky&Ashbah Novels*
*Fadeela lamido Novels*
*Extreme writters*
*wisdom writters*
_wow dadai sauran groups passages nada yawa nagode sosai da sosai_
taku har kullunfaty afreen….sakoninku nashigo min nagode…wanda banansashi dawuri ba plx yamin uxiri nagide sosai …
💦baby Afreen