RANA DAYA BOOK 3 CHAPTER 4 BY HALIMA K/MASHI

RANA DAYA BOOK 3 CHAPTER 4 BY HALIMA K/MASHI

 

 

shirya za ta tafi Kano don yin tatiyarsu, Shatima ya yita maza ya ce,

“Allah ya tsare hanya”. Ya kuma kawo

dubu goma ya ba ta.

Kanwar su Alhaji Hajiya Sauda ita ce ta fito da

anko, ta kira Shatima tana sanar da shi cewa, ga na” matanshi kala bibbiyu, kudinsa naira dubu arba” in.

Ya ce, “Anty na mutum uku za a cire, Amna ba

ta nan anty tace To zan barsu gurin Kaka”

Ya ce, “*Shi kenan, ki turo account in tura miki

kudin  Da ya sanar da su batun anko, Nafisa ta ce za ta

sa Hamida ta je ta amshi nata a gurin Kaka din. Aliya ma cewa ta yi za a zo daga gidansu a karba mata.

‘ Salma kuwa cewa ta yi, nata a bai wa Anty Badi ‘atu ta

bai wa mai mata dinki. NEWSPAWA.COM

Ya ce, “To telan ya sanki ne?”

Ta ce, “Ta yi masa kwatance na kawai

Salma Bash shine sunan da *yan makarantar su Salma ke kiranta da shi. Kawarta Salma Sadik Dankasa

ita ce ta rada mata shi. Zuwa wannan lokacin Salma ta

waye, ta goge, ga turanci tana gane karatu sosai. Haka

nan in ka ganta tana tsalle-tsallenta sam ba za ka ce tana da aure ba. Salma da ma yarinya ce, sannan ga ta

da son wasa, shi ya sa kawancensu ya dace da Salma Sadik. Suna cikin group din Kwallon tebur da kuma rawa irin ta makaranta. Wani lokacin ma wayarta ta

kan kunna a gida tana cashe rawarta.

Yau Shatima a akin Salma yake. Dafadukan

taliya ta yi, ta zubo masa don ta lura yanzun yana cin

abincinta, tunda aka yi wannan hayaniyar.

Ta aje a gefensa yana zaune kan kujera yana aiki da laptop. Ta

koma ciki tana atisayen rawar da za su yi gobe in sun je

makaranta. Ya {walla kiranta.

Ta fito ta durkusawa a gabanshi, ya ce,

“Wai ke duk lokacin da zan shigo sai in ji kina jin wannan sautin, ina ki ka samo shi?”

Ta ce, “Muna amfani da shine a club dinmu na

rawa”NEWSPAWA.COM

Ya kware da abincin da ke bakinshi, nan ya

shiga tari.

Salma ta ce, “Ya salam!”

Ta tsiyaya ruwa a kofi ta mika masa. Ya amsa

ya shanye, ya ajiye kofin sannan ta dube ta murya a shake ya ce, “Rawa? A wane club kuma?”Ta ce,

“Yaya na makaranta ne, an ce mutum ya

zaba ko rawa ko waka Ya ce,

“Kina manta cewa kina da aure ko?”

Ta ce,

“Ban manta ba”. Ta sunkuyar da kai.

Ya ce,Gaban maza ku ke rawa ko?” Ta ce,

‘A’a Ya ce,

“To kar dai ki sake in ji an ce kin shiga

gasar rawa, balle a zo ana yinta a gaban mutane

Ta ce, “Ba zan yi ba, jibi ma za a yi mana

hutu’ Ya ce,Shi kenan.

. Yauwa Badi’atu ke ta

damuna wai dinkin anko wane kala za a yi miki? Na ce

in na dawo zan neme ta. Bari in kira miki ita”

Salma ta ce,

“Mun yi waya dazun Yaya, da ma

wai ba ta same ni ba ne ta kira ka. Nida zaka barni inje Zaria din da na kai wadansu kayan

Ya ce,

“A’a sai biki za ki je gaskiya

Ta ce,Allah sarki Yaya, kayana sun sha ruwa

wadanda aka dinka min”

Ya ce,Yau saura kwana goma sha daya bikin,

zan je ranar asabar sai ki ba ni sako Ta ce,

*Badi’atu za a bai wa, zan amshi wasu

style a hannun Salma Sadik”

Ya dago ya dube ta,

“To wa zai biya kudin inkin?”NEWSPAWA.COM

Ta yi murmushi,

“Ni zan biya kayana

Ya tattara hankalinsa a kanta,

“Ina ki ka samu kudi?”Ta ce,

“Wanda nike tarawa.Ya yi murmushi, “Kawo su mu gani, sun kai) dubu goma?”

Ta yi dariya tare da nufar daki. Ledar da ake

saka zanin gado ta dauko ta zo gabanshi, ta juye kudin a Kasa. Mamaki ya kama shi, ya ce, “Wannan duk sune?”Ta ce, “Sune mana”

Ya ce,Lallai kudi wawaye ne, sun, kai nawa

Yanzu tace

, “Sai dai a kirga a gani”.

Ya dauki

yan dari biyar, bari in hada wadannan, ke kuma ki hada sauran

“Bari in hada

Ta soma hadawa tana cewa,

Kila su kai irin dubu talatin din nan

Sun gama lissafi abin da yaba su mamaki, sai

ga kudi dubu dari da biyar har da naira sittin. Salma tace, “Kudina ne kadai kuwa?”

Ya ce, “Ana ba ki ajiya ne?”

Ta ce, “A’a, ni dai to ko aljanu suna saka

BY Mistake?

Ya yi dariya, “Kin dauki watanni kina tara su’

Ya dube ta, “Ni ma za ki ba ni aron dubu

hamsin”NEWSPAWA.COM

Ta ce, “a,a dai a raba zan dai ba ka kyauta.

Toni ban ma san ya zan yi da su ba. Ka amsa duka

mana?”Ya ce, “A’a ba zan amsa ba, ai kudinki ne”Yà Kirgi hamsin, “Wannan ma na ara ne, zan baki insha Allah”.

Tace Ni dai bar maka na yi gaskiya

Shi ma ya sake cewa,

“A’a zan ba ki su.

wadannan kuma in kin je gida sai ku yi shawara da su

Inna, ki yi yanda ki ke so”

Ran’- da za su tafi Zaria ita ce ranar farko da

dukkansu za su je gidansu, don haka duk suna cikin murma da doki sunje wajen shiga mota nan ne akadanyi wasan kwaikwayo nafisa da aliya duk sunata harin gaban mota salma tana ganin haka sai tayima kanta mazauni a baya

Aliya da yake ta fi Nafisar lafiya sai ta yi maza ta fada gaban. Nafisa ta kama kugu ciki

ya yo gaba, ta ce, “Ni ce zan zauna a gaban mota, don nice da girki”

Aliya ta kalle ta, da dan murmushi,

“Ai gaba

mazaunin babba ne”

Shatima ya riske su cikin wannan musun, don

ya je gurin Baba maigadi ya sallame shi da abin da zai

– rike kansa kafin su dawo. Ya kalli Nafisa da ke tsaye,ya ce,

“Kina nufin sai na zo za ki shiga?”Cikin dan wasa ya yi maganar. NEWSPAWA.COM

Ta ce, “Ni gaba zan zauna .

Ya kalli gahan, Aliya ce a ciki, ya ce, “To ki

shiga baya tunda ta riga ta zauna”

Nafisa ta ce,

“Oho, da ma kai ne ka ce gaban

mota na uwargida ne?”

Aliyar ta yi *yar dariyar kissa,

“Da ke sai ki bar babba a baya?”

Shatima ya ja tsaki, wai har shiga motar ma sai an yi masa wata ka’ida? Aliya ta ce, “Shi ne na gani”

“. Cikin ‘yar dariya ta yi maganar.?

“Maimakon ki shiga baya ga ciki inda za ki

sake abinki” Nafisa ta koma baya ta coge, tare da dafe ciki,

ta ce, “Sai dai ko a bude but din a fito min da kayana,don kuwa babu dole sai na je a cikin motarsa’

Kar in sake in ji kin bi motar haya. Inba za ki shigo ba, to ki koma ciki ki bude dakinki ki

shiga e Ta tura baki, “Ai dai ka san wanna bikin dole in je shi. Domin yanda ka ke jin cewa ‘yan uwanka ne za su yi aure, haka ni ma ‘yan uwana ne”

HMMM LABARI FA NATA TAFIYA SHIN KOYA ZATACI GABA DA KAYAWA KUDAI KUCI GABA DA KASANCEWA DAMU A KODA YAUSHE NEWSPAWA.COM

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button

You cannot copy content of this page

Adblock Detected

YOU ARE USING ADBLOCK TURN IT OFF TO COUNTIUE BROWSING OUR WEBSITE