TAGWAYE CHAPTER 38 THEND QARSHE

TAGWAYE






CHAPTER 38 THEND QARSHE



” This house looks empty Without our Twins, wonder where they are right now, lmiss them already. Mummy ce taketa mita, tun tuni Yaranta suka flta basu ‘kara dawowaba har izuwa wannan lokacin da magriba takawo kai. “Anya lafiya kuwa? Umma na murmushi tace’ Haba Hajiya Safeenah yara da girmansu, bai ‘kamata ki dourawa ‘kanki damuwa haka ba, zasu dawo mana kwantar da hankalinki, lafiyarsu kalau. Murmushin Mummy ta maidamata” Maganar ki gaskiyane Umma sedei kuma azahirin gaskiya banson yarana suyi nesa dani sabida kamar yedda kikasani mugaye masu ki’shin yarana sunada yawa a gari, kamar Maisha for example, you know we can’t trust this brat at
all. ‘Babu Shakka Umma taji zemn wannan maganar sedei kuma ko kad’an ba’tason Mummy ta fahimci hakan, Share hawayenta tai tana murmushin ‘kamn Hali, ta gyad’a kai” Hakane’. Har cikin zuciyarta takejin rad’adi idan ta tuno da irin munanan halin ‘Yarta Maisha, sedei kuma wataran takan batsar da tunanin sabida idan ta dade tanayi, nan da nan zuciyarta zata iya bugawa ta mutu. Yawan tunanin Maisha da Mijinta ya haifarmata da matsaloli iri iri kamar hawanjini da ciwon zuciya, kullum cikin fa’ma take, tana zirga zirga a hany‘an asibiti. lrin hawayenda suke gangarowa a idanun Umma wanda ita ‘kanta batasan dasuba, Yasa Mummy ta fahimci cewa wannan maganar datai ne ya Gatamata rai. Dasauri ta share mata hawaye “Ki ga’fartamin, banyi maganar daniyar Gatamiki ba, wallahi ni kaina kusan kullum nike hawaye sanadlyan Maisha sabida aganina laifina ne, na d’auramata dukkan soyayya ta da kula har idanuwata suka rufe, kunnuwa ta suka toshe, Ban nunamata hany’an kwarai ba. Binta nake a Sannu tamkarjinjira duk abinda takeso shi zata aikata, muna rashinjituwa sosai da Mijina a sanadiyan Maisha har Mijina ya’kusan maidani gidanmu. Kinga kenan ni ce na lalatamiki yariny’a, Ban bata tarbiya ba, shiyasa ta sauya daga Maisha’nki takoma wata daban, Dan Allah ki gafartamin Umma, Wallahi bazan ta6a yafewa ‘kaina ba because you owe me a lots, ke ce kika shayarda yarana dukkansu biyu suka samu lafiya kuma suka girma gwanin ban sha’awa, Amma ban sa ‘ka miki da komai ba face zunzurutun takaici da bakin ciki. _Y’ayanmu zakice sabida har abada Ma‘inah da Miemah amasayin y’ay’an ciki na na d’aukesu, Musamman ma Miemah zan iya rabuwa da kowa amma banda ita, mun shaku da juna fiyeda tsammaninki. Ganin irin hawayenda suke sau’ka a idanun Mommy dakuma sananin tausayinda ke bayyane a flskarta yasa Umma ta mike dasauri ta rungumeta” Ba laifln ki bane Safeenah, Kuma bazan ta6a tuhumar ki da ita ba, Saminu shine sanadiyar lalacewar tarbiyan ‘Yata kuma bansamman akwai ranarda zan gafarta masaba. Kamar yedda turawa suka fa’da “Like Father Like Daughter” ajini yake, Maisha kayo halin Mahaifinta sak! Halaiyarsu babu banbanci. Sam hankalin Mummy ba’ya kan maganganun Umma, shiru tai tana tunani, Bata ta6a sammanin cewa karshen Maisha zata zamto babu kyaun irin hakaba, sabida ako da yaushe tunaninta da burinta shine Maisha tayo farinjinin Mahaifinta yakasance kowa na santa, Kuma ta kasance mai tsoron Allah da taimako.
………………….
Sai yanzu suka ‘karaso Dr_ManavAlsiddique_Mansion bayan tame mai nisan dasukai. Hajiya Turai takaraima gidan kallo sannan tafashe da kuka, dama chan kukan takeyi sedei ahankali take zubda kwalla sai yanzu taflto a bayyane.
Kiyi hakuri Ammi na tabbata babu abinda zai faru, Zaid da Zayyad zasuyi farin cikin ganinki sosai. Mainah ce take kokarin kwantar mata da hankali, Miemah ko tausayi ce tahanata fad’in komai, itama kukan takeyi sosai. Dr Manav ko shiru yake tamkar ma ba’ya cikin motan. Cikin hawaye Ammi tafara magana” Doctor na gode na gode, Na’gode doctor, ka’yi mun komai arayuwa ka taimakawa Y’ayana da mijina alokacin dasuke matukar bu’katan taimako, alokacinda na gujesu narabu da du‘kiyar mahaifiyarsu nakesu in d’auramusu talauci, da damuwa a rayuwarsu. Ki godewa Allah Hajiya” Dr Manav ya katse ta cikin sanyin mury’a.
Ahaka suka ‘karaso cikin gida, yayi parking inda yasa’ ba ijiye motan sannan suka flrfito. Dr Manav yayo cikin gida kai tseye inda Ma’inah da Miemah suka wuce Gangarensu tareda Hajiya Turai. Suna isa Miemah tasa hannu ta tura kofa suka karaso ciki da Sallama. Anisa na kwance kan tattausar Carpet d’insu a tsakiyar falo, Sallayar da tai sallan Mangriba ninke a gefenta, tasa kai a tile, Hankalinta nakan Television inda take kallon tashan Zee TV shirin Piya albela. Tsaki taja “ZEE TV k0 yaushe zasubarjarabar zuwa tallan sunnan dabaya ‘karewa”. Sam bataji sallamar suba, ta’sa hankalinta duk akan TV tana kokarin chanza channel zuwa Starlife, lokacin fav Program dinta kenan (KulfI the Singing Star). Inna lillahi wa Inna ileihi rajiun‘ Dasauri Daddy yayo wajen Y’ayansa aguje yamaidasu gefe. Bayan futowa dayai daga d’akinsa Saiga Y‘ayansa tareda wannan Mara mutuncin, muguwa, wacce babu tsoron Allah is zuciyar ta ko kad’an (Hajiya Turai). A tsawace ya daka mata ihu “What are doing here? Meye alakarki da yarana? Anisa batasan Sanda ta mikeba, a flrgice tana ambaton “Inna lillahi wa Inna ileihi rajiun’ tarasa meke faruwa, Sanda ‘a d’aga kai sukayi Ido hudu da Hajiya Turai sannan ta ‘kara zarosu sosai “AMMMI? Wannan irin hayaniyar datake futowa daga falo yasa Mommy da Umma suka fito a Iazane suna tambayan meke faruwa. Sanda Daddy ya d’aga yatsa ya saita musu Hajiya Turai Sannan suka fahimta, Hannu Umma takai abaki tana mamaki, lnda Mommy tai saurin shiga tsakiyar Miemah da Ma’inah ta damke hannayen su a tsorace.
Zaid ya dade a ba’kin kofa tareda Dr Manav Yana masa tambayoyi, baima barsa ya samu karasowa cikin gidan nasa ba. Dayake yana zuwa sukaci karo dajuna yayinda shi Zaid d’in
yake dawowa daga masallaci bayan Sallan Mangriba. “Doctor ina maka magana kayi shiru,
answer me please. Bai tan’ka masaba turosa yai yakoma gefe, Sannan yasamu hany‘an shiga falo, Dasauri Zaid yabiyo bayansa “Doctor wannan wanl irin wulakanci ne? Kamar ni ZMZ, Zaid Muhammad Zabir nake maka magana kana mannamin hauka how dare you. Ya daka masa tsawa” idan Kuma zaman damuke a gidanka ba’kaso Fine zamu tattara kayanmu mubar maka gida we will all leavel will take care of my family, afterall they are all my responsibility. Tamkar poster Doctor ya tsaya yana binsa da kallo. Sanda yagama surutansa ya taee baki” Then Leave. Yafad‘a cikin sassanyan murya. Mamaki ne ya’ishe Zaid awannan lokacln, ya kad‘a idanu gefe guda ya‘kara tambayansa “What? Babu abinda Dryafad’a. Zaid ya tsaya shiru na y’an wasu mlntuna sannan yajuye ahankali yafara tafiya, Sai Allah yasan irin kalan hawayen dake sauka a idanunsa awannan lokacin “Shin idan sun tafi ina zasu koma? Are we going to end up living in a street? No, No, this can’t be. Babu kalan lissafinda bai zomasaba “The only solution shine daga nan yawuce neman aikin gwamnati ko Allah zaisa adace. What about My love Ma‘inah? Dr Manav yace idan yadawo zai deideita komai, yanzu yaza’ayi kenan??? I think my life is over….Ka dakata ‘y, Tamkar da remote maganar Doctor Manav ya saida Zaid, Na’am” shine amsarda Zaid yabashi. Dr Manav ya d’aga gira sama cikin mamaki yake binsa da kallo “Ba yanzu zaku tafl ba sai bayan kowa ya‘san abinda ke faruwa, kamaryedda nafad’a maku ka‘Hn natafi cewa idan nadawo zan deideita tsakaninku I will do that.
Wani murmushi ne ya bayyana a flskar Zaid wanda ya dad’e baiyita ba. Yafara share hawayensa a nitse ya gyad’a kai “Inajinka.
Dr Manav ya kad’a kai “Ba zanyi maganar da Kai kad’ei ba, So nake ka tara’min mutanen gidan gaba d‘aya (Baba, Mamy,Aunty Nasiba da Y’ayanta, dakuma Zayyad). Mutanen gida? Zaid ya katseshi cikin rud’ani, “I’m Sorry Doc call them yourself because na dad’e bana tan’kawa kowa a gidan nan. Murmusawa Dr Manav yai “0k Fine,You are not ready yet Zaid zan tafl, idan ka shirya sai ka kirani. Amma kasani daganan wajen aikina Zan koma a birnin USA. Doctor Manav yajuya da jakarsa, zai tw Zaid yai saurin shigowa gabansa “Sorry, I’m really sorry yanzu zan kirasu. Lambarsu yashiga d’aya bayan d’aya ya aika musu text cewa yanason su tattauna a falo. Nan da nan suka taru a falo kowa sai mamakin ganin Dr Manav yake barin ma Baba ya kasa kunnuwansa sosai yanajiran jin dame yazo musu dashi. Duk sun taru a falo sunajiran futowan Zayyad shiko fltowarsa daga wanka kenan da towel a iikinsa yana shafa mai vavinda vakebin karatun Qurani (Suratul Baqara) dake fitowa a
sifikun d’akinsa. Sai yanzu yalura da unread message dake hanging a wayansa, dasauri yabud’e ta, Ya karanta cikin sannan mamaki “Ka tsamemu a falo domin mu tattauna” a message from ZMZ. Ya’kara zaro idanunsa sosai Ya’karanta kuma, Sanda ya goge idanunsa kusan sau biyarYana maimaita wannan Sa’kon “Ohh Allah I‘m I dreaming? Da‘ka tsalle yai akan gado farin ciki tamkar anmasa albishirin al_jannah. Alhamdulillah A, ya’kara daka wata tsalle har saida towel dinsa yazame, dasauri yad’aga, yad’ourata a kugu yai waje. Tamkar daga sama Zayyad yafad’o cikin Falo, yayi mamakin ganinsu sai dai Farin ciki yasa bai tuna da komai ba, Saida Baba yafad’a masa cewa” Zayyad koma kasa Riga, Sannan yakoma dasauri yasa jallabiya yafito ya tsamesu.
Hajiya Turai ta’gama basu labarin ne tana hawaye masu tsananin m da ciwo. Nan nejikin su duk yai sany’i sukayi shiruuu sunabinta da kallo. A wannan lokacin dik suna zubda kwalla musamman Mummy da Umma. Daddy ko tausayinta ne yashige zuciyar sa nan ta’ke. Ku gafartamin, Wallahi Dr Manav mutumin arziki ne shi ya deideita komai Kuma a tsanadiyarsa narabu dama’su farautar rayuwana Wato Maisha da Mahaiflnta kenan. Babu wata alakar dake tsakanin Doctor Manav da Ma’inah akasarima taimakonku yai a tsanadiyarsa hukuma suka kama Maisha wacce tai tsanadiyan mutuwan Masoyin y’arku Miemah kuma babban abokin ‘dana ASAD. Anisa ce tai saurin zuwa wajenta, babu tsoro ko fargaba ta rungumeta cikin sananin hawaye takecewa “We miss you Ammi, we really miss you a lotss more than you’ve ever expected, Duniyan gaba d‘aya ta chanza mana alokacin da bamu tare dake. Ammi tasa hannu abayan Anisa tana shafawa” Same here Baby_Ani, Wallahi na’fl kowa damuwan rabuwa daku tamkartsare wani Gangare najikina nakeji alokacin da narabu daku dakuma mijina da Y’ayana. Awannan lokacin duk suna murmushi cikin hawaye. Daddy ne yai magana” Lokaci yayi daya ‘kamata kije wajen lyalanki kifad’a musu ainihin abindake faruwa. Dasauri Ammi ta kad’a Kai “No, I don’t know how to face my family after all this, Dawani idanu zanga y’ayana da Mijina wanda dukkan burina a rayuwa shine ganin bayansa. Mommy ce tai saurin katse ta” This is all in the past Hajiya, Please focus in the future. Ta rike hannun Hajiya Turai tanacewa’ Kisa aranki babu abinda yafaru, Kuma zamu goya miki ba’ya har sai kin deideita da y’ayanki da Mijiki. Umma ta taho itama ta rike d’ayan hannun Ammi suka sata a tsakiya inda suka Fara Tafiya. Mainah, Miemah Anisa da Daddy suna biye abaya ahaka suka Kai Sha’shinsu Zaid. Dr Manav ya kwaso dukkan labarin Hajiya Turai ya tsanar dasu, Sannan ya tsanardasu ainihin dalilin wannan vidiyon da Baba ya aikawa Zaid awaya, wannan lokacin ne da Ma’inah tazo oflshinsa take neman taimako gunsa cewa yaje gun Maisha yanuna tamkar yana Santa domin yasamu damar dan’ka ta a hannun hukuma. Da wannan plan d’in yai anfani da ita har yacinma burinsa, wanda ayanzu Maisha da Mahamnta suke hannun hukuma. 
Mutuwar tseye dik sukayi bayan Dr Manav yagama basu labari, tamkar babu kowa a falon, Shiruu suke tamkar gumakai. Jikinsu duk ya mutu, musamman ma Daddy, Zaid Koh awannan lokacin ko da ka tsagajikinsa da wuya ka tarojini, shiko Zayyad gashi nan tseye dai amma tunaninsa yayi nesa dasu. Sauran mutanen gida duk suna tseyejugummm ba mai cewa wani ‘kala. Ya’duba agogon dake makale a hannunsa karfe takwas da minti talatln cip (8:30pm), Doctor yace’ Flight d’inmu zata tashi by this time so zan koma sai watana I hope you guys will try your possible best to forgive Miss Turai one day. Har yanzu babu wanda yai motsi cikinsu bare su sallami juna, They are all in a shock, Doctoryafice Nan ta’ke yaja motarsa zuwa airport daganan kuma zai wuce USA. 
Shigowar Hajiya Turai tareda zuri’ar Maidugu ne ya’kara tsorata su, Ammi kam sai kuka take tana rufe fiskarta tana kokarin barin wajen, Umma da Mommy ne suka maidata. Haka tai ajiyar zuciya takoma gaban mijinta ta durkasa tana hawaye masu zafi ta gagara magana awannan lokacin ahaka taje gaban Zaid shima tazauna agabansa tana Hawaye, Takoma gun Zayyad, duk sanda tabisu d’aya bayan d’aya tadurkusa agabansu tana hawaye. Koman nesan imaninka sai ka tausaya mata awannan lokacin. Koda taga babu wanda ya tan’ka mata tamike ahankali tafara tallya tamkar Mara ga’ta. Hawayenta sun jike rigan dakejikinta Chakapl. Babu wanda ya tan’ka mata har saida takai kofa ta’karajuyowa tanabinsu da kallo, har yanzu basu tan’ka mataba. Dasauri tafita zuciyarta sai bugawa take tamkar ganga, Nunfashinta na kokarin tsinkewa “Inna lillahi wa Inna ileihi rajiun’ shine abinda take ambata Saida ta fad‘i kasa ta sume. Zaid yanabinta da Kallo har saida ta Gacemusu, yayi kokarin rike hawayensa amma inaa, hannu yadoura abaki yafara kuka wanda acikinsu babu wani wanda yata6a ganinsa Yana kuka irin hakaba sai awannan lokacin, Zayyad kojlkinsa duk rawa take karl, Kar! Kar!. Nan ta’ke shima yafashe da kuka saidei shi bai tseya nanba yai waje aguje. Shima Baba anan inda yatseya yazube kan kujera yadafa Kai, hawaye suna gangarowa a idanunsa tamkar ruwa, Mamy, Aunty Nasiba dasauransu duk sai kwalla suke babu mai cewa waninsa Sannu. lhun Zayyad dasukaji awaje yasa duk suka taso fuuu! Suka fita aguje. Ammi ce suka tarar kwance a kasa tamkar matacciya “Inna lillahi wa Inna ileihi rajiun’ babu 6ata lokaci suka sata amota. Baba Yana shashshafa mata hannu Saida suka kai asibiti. Batareda Gata lokaci ba Nurses suka wuce da ita Emergency room inda nan ta’ke Likitoci suka Fara aiki akanta. ““Basu 6ata lokaci mai tsaho a asibitinba Ammi tadawo cikin hayacinta. kawai ta’ga kanta a gadon asibiti tamkara mafarki. Tana maida kai gefe saiga Baba tareda TAGWAYE’n mazanta tseye a kanta. Dasauri ta sauke kan nata kasa. Zaid da Zayyad ne suka rungumeta awannan lokacin. Tamkar amafarki take ganin koman dake faruwa Sai yanzu tabud’e baki domin ta’kara basu hakuri Baba yasa hannu yarufe ba’kin nata. Baba ya kad’a kai yana murmushi yace’ My dear this is all in the past yanzu kin dawo garemu amasayin uwary’ayana ki kaddara babu abinda yataGa shiga tsakaninmu mun gamsu da dukkan labarin da Dr Manav yafad’a Mana Kuma wallahi dani da Y’ayana munfi kowa farin cikin ganinki Daman shine burinmu ako da yaushe that’s to have a complete family with u and finally you are back Thank you. “I can’t even imagine how I’m feeling right now. Zaid ya katseshl, murmushi yake sosai wanda suka ‘kara bayyana dimples dinsa ya’kara kyau. Ammi ta’mlke dakyar tazauna kan gado tana shafa kansa ” My Son I’m really sorry please ku gafartamin duk dacewa Ina ji ajikina tamkar bazaku taSa yafemunba har abada. “Wallahi mun yafemiki kuma dama chan ban tasa rikeki a zuciya ba ako yaushe amasayin mahaMya kike awajena koman rintsi koman wuya. Zayyad ya karashe zancen nasa ne yana share digon hawayen daya sauko masa. 
Shafamasa Kai tai “Na’gode muku Allah sa’ka da Alkhairi. Zaid ya’kara sauke kansa a kafad’arAmmi yanacewa’ Nayi farin ciki matuka dakuka dan’ka Maisha hannun hukuma, My best friend will finally get the justice he deserves. Basu Jima sosai ba aka sallamesu suka koma gida. Satin ta guda kenan a gidan ya’ri, tana shan bakar wahala. Y’an Sanda sun d’an bata lokaci 
ne domin ta samu lauyan da zai wakilce ta 3 Kotu sabida Case d’in tashiga Kotu already, CP yasa hannu zasuyi Zama a mako Mai zuwa. Gaba d’aya ta rame ta lalace ta rasa mai taimaka mata awannan lokacin yasamo mata lawyer, Abokanan ta da kawayenta caf! Sun chanza layi ko ta kirama abanza ne sabida ta‘rigada ta’san tsarin kungiyarta’su basa taimakawa mutun, A tsarinsu idan d’aya daga cikinsu ya’shiga hannu chanza layi suke gaba d’ayansu sabida kadama yai tunanin neman taimako daga wajensu. Tana makale kusada karfenda yarufe d’akinsu sai bugawa take tana kuka” Momcy ki taima’kamin, Mommmcy, Mommmmcy, Daddddy, Dadddddy. Sai rapka ihu takeyi duk tabi ta Hana y’an d’akinsu barci. ‘Daya daga cikin y’an d’akinsu ne ta d’aga kai “Ke Dalla Malama kidena daminmu anan, lokacin da kike aikata kisan kintuna da Momcy ne bare Daddy Shashasha kawai. Kauda kai Maisha tai, tacigaba da buga karfe tana kuka da kam “Ku taima’kamin kada ku Kai ‘karata Kotu, hukuncin Kisa zasu yanka’min banson mutuwa yanzu wallahi na tuba bazan Kara aikata wani laifinba ku taima’kamin. Wannan ihun datake yasa y’an Sanda suka taho daga ofishinsu” Shut up, kada ki kara furta wani kalma Stupid kawai kin Hana kowa barci. Ya d’aka mata tsawa. Maisha Bata tankamasa ba cigaba da kukan ta tai tana ambaton sunan Mumcy da Daddy. Wani d’an Sanda ne yataho rai aGace bai furta musu komai ba yabud’e karfen. Wuf Maisha tafito Ya damke gefen riganta Yana Ja sanda suka kai wani d’aki chan nesa, Babu kowa cikin d’aki babu abinda kake gani face duhu mai tsoratarwa dakuma kukan sauro ko ina “V000, V000!!! Anan ya jw Maisha aciki yarufe kofan yai tafiyarsa. 
Bai tsaya dogon tunani ba yace’ Because you are special to me. Miemah tana murmushi tace’ Toh Sannu Oga. Ya d’an ta6e baki Oga Kuma? Why. Babu abinda tafad’a rufe fiskarta Tai da hannu tana kuny’a. Yace’ I guess Because I am also special right? Ko dei… ‘Karar wayarsa ne ya katseshi dasauri yad‘aga ganin Zaid ne ke kiransa ya’kara faran tamasa rai “Hello ZMZ. Alokaci guda suka rasa Zayyad da Miemah kuma awaje guda, Wannan yasa duk sukabl suka tsargu Nan ta’ke, Babu 6ata lokaci suka turo Zaid da Ma’inah gida domin adubasu, sabida tuni suke trying layin wayarsu babu mai d’agawa cikinsu, Wannan yasa hankalinsu ya’kara tashi sosai. Tuki yake tsakanin sa da Allah yake ta’ka motan, Hakan yasa cikin mintuna kalilan suka kai Dr Manav Mansion, duk sunbi d’akunan gidan babu kowa, Shi Zayyad kam kayansa ma duk ya kwashe, ‘Dakinsa ta’koma tas! Bubu komai cikinta duk ya tattara tarkacensa ya tafi dasu. Ma’inah ce tabada shawaran ya’kara Kiran layin Zayyad k0 Allah zaisa sudace awannan karon yad’aga wayar ta’sa, Sabida ta dad’e tana gwad’a layin Miemah amma babu wata maflta, ta rasa Ina Y’ar Uwar nata ta jefe wayar “I just hope she is fine.” ‘‘Aiko Abugu d‘aya Zayyad ya amsa. Zaid yaja doguwar nunfashin kwanciyar hankali, sukayi wata y’ar magana wacce bazata Kai minti biyu zuwa uku ba, Ya katse wayar. Ma’inah ta matsu ya tsanar da ita inda suke, ko Allah zaisa suna tare da Y’ar Uwarta awaje d’aya. A Kujerar dake gefensu tazauna shiruu tana zuba adduoi a hankali wanda ba lallai ne wani yaji abinda take fad’i ba. Juyowarsa keda wuya ya sauke ajikinta tamkarjinjiri ya rungumeta, da alamun murmushi a fiskarsa yayinda yace’ You don’t have to worry my dear, Suna tare a Turai Mafiyas Mansion ki kwantar da hankalinki because Brother na ya shedamin yedda yakeji da Sister’n ki and I trust him, So you don’t have to worry at all she is completely save, nothing bad will happen Insha Allah. Bata tan’ka masa ba, Hawaye ne suka fara sau’ka a idanuwarta nan ta’ke, Wanda ita kanta tarasa dalilin hakan Sedei tana tsane da irin yedda takeji aranta akoda yaushe idan tana tare da Zaid, musamman ma bayan rabasu da akayi na y’an kwanaki, ko wace rana soyayyarsa karuwa take a ranta Sedei tana shakka Whether he still feel thesame thing for her. A hankali yarike hannun damarta, inda yaduba yatsun hannayenta dukyabuda babu zoben baikonsu (engagement ring). Mamaki ne ya isheshi awannan lokacin, kenan wannan na nufln Ma’inah ta cireshi aranta, ta mance da irln soyayyar dake tsakaninsu ta cire amanar daya tsayo musamman domin soyayyarsu ya dan’ka mata (engagement ring). Baisan Sanda idanuwarsa suka fara zubda kwalla ba. “Ma’inah you decieve me”. Ya d’aka mata tsawa yayinda yai saurin janyo jikinsa yaml’ke. A mace Ma’inah ta damkeshi “Zaid Lafiya? Ja da baya yai hawaye na sauka a kunshinsa, zuciyarsa na mugun tafasa inda ya zaro zoben baikonsu dake hannunsa yajefota chan ba’kin kofa yahad’a dacewa” Ma’inah it‘s over, na sha wahalar rabuwa dake, adalilinki nadena ci nadena sha, na dena kula Mahaifina da y’an uwana, na yi rashin laliya nashiga wani irin yanayi ….. 
Ya’kara d’aga muryarsa sama yana nunata da d’an yatsa yace’ Because ofyou Ma‘inah, Because of you, Adalilinki nakamo da ciwon zuciya, High blood pressure, depression and lots more. Abunda zaki sa’kamin dashi kenan, ashe ban kai matsayin komai ba azuciyar ki, ashe Zaki iya rabuwa dani ba tareda kinshiga wani yanayi ba, ashe ni ba komai bane awajenki Ma’inah, Just because ofthis minor mis_understanding har kin cire soyayya ta gaba d’aya da tunani na a zuciyar ki. Shiru yai na y’an wasu mintuna Sannan yafashe da dariya. Ma’inah tana tseye agabansa tamkar an danna mata pause. Ya fashe da Dariya jijiyoyin wuyansa duk awaje ya chanza murya’ Habibi I can‘t live without you, you are the only love of my life. Bayan wannan dariyan ya had’e fiska Nan ta‘ke yace’ Mata, Mata, Girls, Girls ohhh my God, you are impossible ….. Da wannan yajuya afusace da niyar taflya, Ma’inah tashige gabansa, bud’e baki yai bai kaiga furta kalmarda yai niyan furtawa ba Ta share shi da Mari a fiska, Yana kokarin furta wani kalma, Ta‘kara mashi wani Mari mai kyau har guda uku. Nan ne ya tsaya shiruu yanabinta da Kallo cikin sananin mamaki. “Meye kake nufi Zaid? Ka samman kai kad’ei ne kashiga damuwan rabuwar mu ko ko kai kad’ei ne ka ‘kamu da ciwon zuciya tsanadiyar rabuwar mu? Toh ka ‘karyata kanka sabida ko kwatan kwacin damuwarda nashiga baka shiga irinta ba, Kwana nake ldo na hudu babu abinda nakeyi sai tunaninka, tareda nafiloli ina rokon Allah ya bayyana gaskiya domin kadawo gareni ……. Bata karashe kalmarta ba yadafa kafad’ar ta da hannayensa, har cikin ido yake binta da kallo Saida tsigarjikinta yatashi yace’ If what you are Claiming is really true, Mainah ina Zoben dana baki? Tayi shiruuu, bata bashi amsa ba, Ya kad’a kai yanacewa” I knew it kin cireta tuni kin mance da ita, after all it is nothing right? Zaid yanada kud’i zai iya tsayon miki wata sabuwa idan komai ya deideita. Bata tan’ka masa ba,jiki a sanyaye tasa hannu cikin rigarta taza’ro zoben. Ya chanza fiska nan ta‘ke yafara binta da kallo da idanun mamaki “Daman bata ya da Zoben ba? Toh shin meyesa tasa Zoben cikin rigarta? Hawaye na zuba a fiskarta yayinda tafara magana” A ranarda Baba yazargeni, cewa Ina tareda Dr Manav bayan mun koma gida ran Daddy na ya 6aci flyeda tunanin kowa, yace Idan ya ‘kara ganin wannan zoben a hannu na bazai taea yafemunba har abada. Tun daga wannan ranan nafara Goye wannan zoben cikin riga’ta ban ta6a rabuwa da ita ba ko da na second d‘aya ne, na riketa Amana kuma tsakani na da Allah A deden inda yake ta ijiye Masa zobensa ” Zaid ban taGa tunanin za’ka yimun hakaba, Kai ko a mafarki ban taea sammanin zaka furtamin irin wa’innan munanan maganganun ba. Na so ka tsakani da Allah Zaid amma wannan maganar da kai ta konamin zuciya yazama dole inbarka Zaid, I can’t live with such a man. Tashare hawayenta tas!!!, sannan tafara tafiya…. “Na barka lafiya Zaid, Allah Kuma yabaka wata, wacce zata so ka tsakani da Allah kuma flyeda yedda nakejinka a zuciyata. Ta Gangaren Maisha kuwa, Zufa take sosai jikinta ke fldda zafl tana had’a gumi, Da 3 tunaninta idan ta nunawa duniya hankalinta ya taso zata kuGuce daga hukuncin kisanda Za’a yanks.I Mata a kotu. Saida y’an Sanda suka Kira Likitoci zuwa police station domin a duba lafiyarsu, Sannan ne Maisha taga’ne cewa wannan Shirin data d’ourawa ‘kanta ba mai yuwa bane Kuma da dukkan alamu ta d‘auko ruwan dafa ‘kanta. Dazaran y‘an Sanda sun ga’ne wannan plan d’in nata, yedda takeson tai wasa da hankulansu ka’shin ta ya 
bushe kenan ta shiga uku “Inna lillahi wa Inna ileihi rajiun’. A hankali tad’aga kai tana kallon sauran marasa latiyanda aka kaisu ‘Da’kin ganin Likitan ko Allah zaisa tasa’mo d’aya daga cikinsu wacce take pretending ciwon haukan irinta. Sedei kuma da dukkan alamu babu mai ‘karya cikinsu, Kowa na hau‘karsa, wasu ma Saida aka d’addaure hannayensu da kafafunsu da chain. Wasu ko sai fad‘a suke suna ihu tamkar karnuka. Tana wannan tunanin ta hango wata chan Mahaukaciya da Sanda a hannunta tanazuwa gunta. Wuf! Tamike a tsorace ba dama Tai ihu ko tagudu sabida dazaran ta bayyana tsoron ta a flli kowa zai gane cewa Bata kamuda ciwon hauka ba. Sai uban adduoi take zabgawa a ranta, Nan ta’ke tafara zubda kwalla “Inna lillahi wa Inna ileihi rajiun, Maisha kin d’auko ruwan dafa ‘kanki, Mumcy na ki taimaka’min”. Wannan Mahaukaciya tazo dap gunta zata kai mata sanda kenan Taci sa’a a deden wannan lokacin Doctor yataho gunta. Ta rasa meye zatayi,jikinta sai rawa take, idanuwarta sunyi Jaja zurl. “Meye Sunanki? Doctor ya tambayeta Kai tseye. Dasauri tabud’e baki zata bada amsa sannan ta tuno da shirinta. Kelkelewa da dariya Tai “A, B, C ,W , D, S, K, 2,. Likita karfa ka renamin hankali to, nimafa nayi wannan bokon da kuke takama akai. Kuma har turanci na iya “Eshkush mi Tisa, I in primiri ten, Chanku bery musht. Ta’kara chanza murya,tamkar gardi tafara magana “Likita inada mata biyu agidana muna cin abinci masu dad’i irinsu Kifi, Kaza, harda kan mutane …… Duk wannan zuban datake Likita yayi shiru yanabinta da kallo, Saida tafara shakkarsa, tafarajin wani iri sannan tai shiru tanajiran abinda Likita zai fad’a. Tamkar k0 yaga‘ne plan d’in ta domin babu abinda yafad’a, Fashewa da dariya yai shima. Ta’ke Maisha taji dam! Dadamm!! Damm!!! bugun zuciyarta. “Hajiya Bari in fito miki a mutum, Lafiyar ki kalau babu wani ciwon haukan dake da’minki, mun sa ba ganin irinku anan wajen sabida haka kiyi saurin dawowa hayacinki. Mun kware a wannan aikin kisani ko da bamu gwadajinin Mutum ba dazaran munyi ldo hudu dashi mukan ga’ne abindake daminsa …….. Idan ka yankejikinta awannan lokacin dawuya katarojini, Cikin launin Kora kuny’a da hauka tamaida kai kasa tana cewa’ Ehh hakane Likita gaskiyane lafiyata kalau, Amma so nake Dan DarajarAllah karufamun asiri. Fashewa da kuka tai, daman hawayen sun dade sunason zuwa ta rikesu “Doctor ka rufamun asiri banson mu‘uwa awannan shekarun nawa, kadubenu fa kagani, Karamar yariny’a ce ko aure banyi ba. Doctor Dan Allah ka rufamun asiri ……. 
Likita ya lashe baki se’kace mai Shan minti yanabinta da Kallo yace’ Gaskiya ne Hajiya daganinki bakida aure, Ba shakka y’an mata adon gari. kuma kamar yedda kika nemi alfarmata Zan rufamiki asiri, Zan taimaimaka miki, kada kisa damuwa aranki, Amma inada wata sharad’i guda idan kin amince kinyiwa ‘kanki idan Kuma Baki amince ba Kinga shikenan ‘Kullu Nafsin Za’ikatul Maut‘ ko ya kika gani Fine girl?. Ta lumshe ido, kwakwalwar ta cikeda tinani iri iri, ta rasa meye yake nufl da wannan maganar tasa, Sedei kuma ba’tada wani mama… ‘Ba komai Likita na amince da dukkan wani sharad’in dazaka bani My life is much more important.
Babu sassauci tattare da tu’kinsa, Sosai yake ta’ka wannan motan se’kace haushinta yake ji. Ma’inah tayi shiru kamar ba ta cikin motan sai hawaye take, burinta kawai ya kyaleta takoma gida gun Mummy domin itace kad’ei zata iya share mata hawaye awannan lokaci. Ta rasa inda Zaid yake shirin zuwa sai pasowa lunguna sukeyi motan tana gudu se’kace jirgi. Shiru kakeji cikin Motar nan kaman makabarta. Zaid yana huchi yana kunbura, nunfashi yake sama, sama. Kallo d’aya zakaimasa kaga’ne irin ba’kin cikinda yake daminsa. Hawaye sun cika idanunsa sosai amma bai barsu sun zubo ba. Ma’inah Bata damu da halinda yake ciki ba, akasarima tunda yasa ta awannan motar sukafara taflya bata d’ago kanta ba bare suhad‘a Ido dajuna. Ya rigada ya watsamin ‘kasa a Ido bazan ta6a amincewa dashi ba, ko da kuwa bangon Duniya zai kaini ba zan chanza ra’ayi na ba. 
Mutuwar tseye dik sukayi bayan Dr Manav yagama basu labari, tamkar babu kowa a falon, Shiruu suke tamkar gumakai. Jikinsu duk ya mutu, musamman ma Daddy, Zaid Koh awannan lokacin ko da ka tsagajikinsa da wuya ka tarojini, shiko Zayyad gashi nan tseye dai amma tunaninsa yayi nesa dasu. Sauran mutanen glda duk suna tseyejugummm ba mai cewa wani ‘kala. Ya’duba agogon dake makale a hannunsa karfe takwas da minti talatin cip (8:30pm), Doctor yace’ Flight d’inmu zata tashi by this time so zan koma sai watana I hope you guys will try your possible best to forgive Miss Turai one day. Har yanzu babu wanda yai motsi cikinsu bare su sallamijuna, They are all in a shock, Doctor yafice Nan ta’ke yaja motarsa zuwa airport daganan kuma zai wuce USA. 
Shigowar Hajiya Turai tareda zuri’ar Maidugu ne ya’kara tsorata su, Ammi kam sai kuka take tana rufe fiskarta tana kokarin barin wajen, Umma da Mommy ne suka maidata. Haka tai ajiyar zuciya takoma gaban mijinta ta durkasa tana hawaye masu zafi ta gagara magana awannan lokacin ahaka taje gaban Zaid shima tazauna agabansa tana Hawaye, Takoma gun Zayyad, duk sanda tabisu d’aya bayan d’aya tadurkusa agabansu tana hawaye. Koman nesan imaninka sai ka tausaya mata awannan lokacin. Koda taga babu wanda ya tan’ka mata tamike ahankali tafara taflya tamkar Mara ga’ta. Hawayenta sun jike rigan dakejikinta Chakapl. Babu wanda ya tan’ka mata har saida takai kofa ta’karajuyowa tanabinsu da kallo, har yanzu basu tan’ka mataba. Dasauri tafita zuciyarta sai bugawa take tamkar ganga, Nunfashinta na kokarin tsinkewa “Inna lillahi wa Inna ileihi rajiun’ shine abinda take ambata Saida ta fad’i kasa ta sume. Zaid yanabinta da Kallo har saida ta Sacemusu, yayi kokarin rike hawayensa amma inaa, hannu yadoura abaki yafara kuka wanda acikinsu babu wani wanda yataGa ganinsa Yana kuka irin hakaba sai awannan lokacin, Zayyad kojikinsa duk rawa take kar!, Kar! Karl. Nan ta’ke shima yafashe da kuka saidei shi bai tseya nanba yai waje aguje. Shima Baba anan inda yatseya yazube kan kujera yadafa Kai, hawaye suna gangarowa a idanunsa tamkar ruwa, Mamy, Aunty Nasiba dasauransu duk sai kwalla suke babu mai cewa waninsa Sannu. lhun Zayyad dasukaji awaje yasa duk suka taso fuuu! Suka fita aguje. Ammi ce suka tarar kwance a kasa tamkar matacciya “Inna lillahi wa Inna ileihi rajiun’ babu Sata lokaci suka sata amota. Baba Yana shashshafa mata hannu Saida suka kai asibiti. Batareda Gata lokaci ba Nurses suka wuce da ita Emergency room inda nan ta’ke Likitoci suka Fara aiki akanta. ““Basu Sata lokaci mai tsaho a asibitinba Ammi tadawo cikin hayacinta. kawai ta’ga kanta a gadon asibiti tamkar a mafarki. Tana maida kai gefe saiga Baba tareda TAGWAYE’n mazanta tseye a kanta. Dasauri ta sauke kan nata kasa. Zaid da Zayyad ne suka rungumeta awannan lokacin. Tamkar amafarki take ganin koman dake faruwa Sai yanzu tabud’e baki domin ta’kara basu hakuri Baba yasa hannu yarufe ba’kin nata. Baba ya kad’a kai yana murmushi yace’ My clear this is all in the past yanzu kin dawo garemu amasayin uwar y’ayana kl kaddara babu abinda yataea shiga tsakaninmu mun gamsu da dukkan labarin da Dr Manav yafad’a Mana Kuma wallahi dani da Y’ayana munfi kowa farin cikin ganinki Daman shine burlnmu ako da yaushe that‘s to have a complete family with u and finally you are back Thank you. “I can’t even imagine how I’m feeling right now. Zaid ya katseshi, murmushi yake sosai wanda suka ‘kara bayyana dimples dinsa ya’kara kyau. Ammi ta’mike dakyar tazauna kan Fuuuuuu!!!! Ya ta’ka birki harSaida kansu yakusan bige gilashin gaban mota, Seat belt ce tarikesu. Sosai Ma’inah taza’ro ldo tana bin wajen da kallo. Razzz! Zuciyarta ta sinke, Nunfashi take sama sama yayinda tad’aga kai sukayi ido hud‘u dashi “Me meem meye mukeyi anan wajen ruwa mai yawa haka? Muryarta na bala’in karkaruwa tace’ Zaid ina ne nan?, Meyesa ka kawoni nan? Dan Allah kamai dani gida. Bai tan‘ka mata ba. Bud’e kofa yai yafitce dasauri yafara tafiya. Ma’inah Tai saurin shigewa gabansa “Zaid are you ok, this place is really dangerous we need to go home right now. Ta rike hannunsa tafarajanyosa zuwa mota. Dasauri ya kifto hannunsa, Nan ne wannan Hawayen dasuka dad’e cikin idanuwarsa suka fara sau’ka bi da bi. “Na kawoki nan ne domin kiga yedda rayuwata zata kare sanadiyar wannan munanan furucinda nai miki. Ma‘inah k0 da zaki yafemun, Ni bazan taGa yafewa kaina ba. Bansan meke damina ba. Ina ganin zuciya tane ke Shirin bugawa. Ma’inah nayi da’nasanin abunda nai miki ki gafartamin. Mamakin maganganun sa Ma’inah takeyi “Zaid are you trying to commit suicide? Tambayar da taimasa kenan. Batareda wani tunani ba ya amsa da ehh. Mutuwartseye tai tana binsa da kallo, hawayen dasuke zuba a idanuwarta ne suka tsaya chak!. Bata motsa ba yabata perk a gefen kumatu sannan yai tsalle ya fad’a cikin wannan Ramin ruwa mai matukar tsoratarwa. “Inna lillahi wa Inna ileihi rajiun‘. Ma’inah ta rapka ihu! Batareda wani tunani ko tsoron wannan wajenba, Ba’tada wani za6i face tabiyo Masoyinta su mutu tare awannan wajen. Bata zurfafa tunani ba, ta karanto salatin Annabi kafa uku, Gam! tarufe idanuwarta sannan tabuga tsalle tafad‘a cikin wannan bakar kogon. 
An tsara wajen sosai, an shiryata da kaya masu ‘sada, decorations, abinci iri daban daban, ga filawowi dama sauran ababen more rayuwa, Filin zaman ba‘ki a ke62 gwanin ban sha’awa, Kallo d’aya za’kaima wajen kasan taron many’an mutane ne, Ko ina an shirya cikin hikima da fasali Ka ce Bikin gidan gwamnati. Hajiyo, Alhazawa harma wa‘inda suke zuwa da yaransu musamman sao’in Munah sun taho domin sutaya ‘kawarsu murnar waliman dawowarsu sabuwar Gidansu Mai ta‘ken (ZMZ Manslon). 
Y’an Uwa, Abokanan arziki, Ba’kinsu na nan harma dana nesa sun halarci wannan gagarumar ta’ron da Hajiya Turai tashirya a Gida. Y‘anjaridu masu d’aukan rahotanni sunata zirga, zirga, Y’an Sanda masu tsaro suna wajen, kowa na aikinda ke gabansa. ‘Daya bayan d’aya mutane suka Fara zuwa wannan ta’ron, Kam kace Kobo, ko lnajama’a kake gani many’a da Yara. ““Zayyad ya shirya fes cikin black suit and blue shirt d’insa masu tsada. Agogon Rolex tana makale a hannunsa tana haska ko ina tana d’aukarido. Ta’kalmarsa ba’a cewa komai. Ya flto son kowa kin wanda yarasa, Kallo d’aya zakaimasa kasan amsar ‘Man rabbu’ka’ Lallai kam Allah Mai girma ne, Kuma babu shakka wannan kekkyawar halittan babu wani d’an Adam wanda ya isa ya kera ta face Fiyeyyen Hallita. 
Mansir (sabon bodyguard d’insa) yana pesa masa turare a jiki yayinda wayarsa tafara ringing… Da Sallama ya amsa “Ammi, Good evening. Zayyad duk ba’kinmu sun riga da sun taho duk an cika wuri ku kad’ei mukejira, Ina ‘Dan uwan naka yake ne? Tinjiya nake gwada layinsa ba’ta shiga inji dei Kuna tare. “Zaid? Zayyad ya dafa kai cikeda rud’ani yace’ Ehh muna tare. Ammi ta sauke doguwar nunfashin kwanciyar hankali tace’ Alhamdulillah har naji dad’i Dan Allah kuyi maza kushirya ku taho. Ya amsa Mata da toh sannan yakatse wayan yashiga tunani, shi dei tun jiya rabuwarsu da Zaid a asibiti bayan kiransa dayai alokacin dasuke tareda Miemah kuma bai ‘karajinsaba daga wannan lokacin. ‘ Dasauri yasa layin d’an uwan nasa awaya “The number you are trying to call is currently switch off please try again later thank you. Nan ne hankalinsa yatashi sosai yarasa yedda zai Fara tsanar da Ammi halinda ake ciki, “Ya’zama dole in tashi da Kai na in nemeshi ka’minjama’a suga’ne halinda ake ciki, musamman ma Ammi idan ta’san cewa Zaid ya Gata kwana biyu layin wayarsa ma ba’ta shiga, zataf’l kowa damuwa. Lambar Miemah yasaka awaya, ya Kuma tar6i sa’a, abugu uku ta d’aya “Madam inason muyi wata Y’ar magana, muhad’u a Gangaren Mamy dan Allah. Hello Madam kinaji na kuwa? Miemah. Muryarta chan ciki ta amsa” Na’am Zayyad. WufYami’ke, “Madam yanaji muryarki wani iri? Meye yasameki? Kuka kike ne? Sai yanzu ta fashemasa da kuka, Daman muryarta ya nuna alamun ta Jima tana hawaye, Kuma da dukkan alamu tana cikin damuwa. “Madam lafiya Ina kike? Turomin adreshin dakike yanzu zan taho kidena kuka kinji. Babu abinda take ambata sai sunan Y’ar uwarta Ma‘inah “Zayyad Ma’inah ta 6ata tunjiya muke nemanta har yanzu shiru babu labarinta, Yanzuma haka hawanjinin muminmu ya hau muna asibiti (ZMZ Builders Hospital) tareda ita, Daddy ko yatafi gidajen television dana radio tsanarwa. What?®. A rikice Zayyad yadafa key’n motarsa inda ya jefi wayan cikin aljihu. Yanw ZMZ hospital. “Wannan na nufln, ko a ina Ma’inah take suna tare da Zaid, Allah dei yasa suna nan kalau. 
“Toh Alhamdulillah sai yaushe kuma zamu ‘kara haduwa Hajiya Maisha, Inajin dad’in kasancewa taredake ako da yaushe sabida babu wata y’a mace wacce take biyamin bu’kata irinki Allah yabarmu tare. Maisha tana zubda kwalla masu zafl, dakyar tabud’e baki tacemasa’ sai anjuma. 
Ya lashe ba’kinta da kiss sannan yace’ Sai an juma sweetie karfa ki manta agidan mahaukata kike naga sai wani zagewa kike kina hawaye sai kace wacce tarasa uwa, Kema fa mahaukaciya ce, kishare hawayenki maza kidena kuka anajiranku a chan d’akin mahaukata za aimuku training. Bye love act well kinji, “Maisha mahaukaciya iye, Maisha mahaukaciya iye, iye. Zubewa anan wajen tai, tafara zubda kwalla tana birgima Saida ya 6acemata, tami’ke zuciyarta na bugawa tamkar ruhinta ake zarowa, ta’fara da’nasanin abinda ta aikata, ta gwammace a Yanke mata hukuncin kisa akan wannan cin zarafinda DrYakemata, wannan hukuncin data d’aura Bai tsinana mata komai ba sai bakim ciki da rauni a zuciyarta. Kuma lokaci ya’rigada yawuce ayanzu ko da zata (Ito ta fad’awa duniya batada ciwon hauka babu wadda zai amince da hakan. “Inna lillahi wa Inna ileihi rajiun’. 
Tana tsaye anan wajen bata motsa ba, Saida masu kula dasu suka taho da Chain suka d’addaure ta aka maidata d’akinsu. Har cikin zuciyar ta take tsoron kwana d‘aki d‘aya da mahaukata. Haka take hakura tana zaune cikinsu, har du’ka suke mata wataran idan igiyar d’aya daga cikinsu ta tsinke. Tsohuwa chukuf! ta hanga a chan nesa tana yayyafawa Kaji abinci. Ta d’aga ido sama da ‘kasa, Gidan ‘kasa ne da runfar ciyawa. Alamu sun suna cewa nan wajen Kauye ne gaba da baya. 
A tsorace ta yunkuro zata tashi jiri ya debeta babu shiri takoma shimfid’arta. “Isa 6ingel am, Ha’mi waddine lekkima ayara”. (Sannu y’ata bara nakawo miki maganinki ki sha). Wani matashin saurayine yazo gefenta yazauna yanamata magana da harshen fulatanci wacce bata iyasa sosai ba, sedei takanji d’aya d’aya. Ta’kure masa ido sosai take binsa da kallo, dakyar tabud’e baki tafara magana, muryarta chan ciki tace’ Ina ne nan? Meye ya tsameni? Kuma Meyesa kuka kawoni nan? Mutumin ya ja doguwar nunfashi, aransa yace Lallai kam akwai aiki agarin nan dei gabad’aya babu mai jin Harshen Hausa, Mutum d’aya ne tak yayi karatu shikuma yataf‘l birni aiki. Da dakkan alamu Kuma Y’arnan ba’tajin fulatanci. Mikewa yai yana ambaton sunan wannan tsohuwar ‘Inna Inna. Na’am Hardo. Inna Gingel kam flni seni wodi damuwa yel sedda ni. Inna ta yunkuro dasauri tataho inda suke “Hardo am dume fe’i? Onanata fulfulde Inna am. Ma’inah tana binsu da kallo tamkarwasan kwaikwayo, Mutuminda Inna ta sheda da Hardo ne yad’auki ruban magani yabata. Dakyarta shanye tas! Sannan takoma barci” 
.”Inna lillahi wa Inna ileihi rajluni Ma ‘inah ta rapka ihu! Batareda wani tunam ko tsoron wannan wajenba, tabiyo Masoyinta Zaid suka fa d ‘a tare zunbulum! Cikin wannan ra ’min. Da wannan mafarkin ta far‘ka tana inna lillahi wa lnna ileihi rajiun’. Inna tadawo gefenta tana kokarin d’iga Mata magani a baki. Ta mike wuf! Ina Zaid. Hawayen dasuka Fara sauka a idanunta babu alaman control, Sosai ta damke hannun Inna tana tambayarta abinda ko kad’an ba’ta ga’ne nufinta. 
Zaunawa tai har kasa tanacewa’ Inna Zaid Yana Raye Koh? Dan Allah kicemun “Ehh, idan ya rasu nima zan bishi Inna ki taimaka’min. Inna bata fahimci abinda take nufi ba amma nan ta‘ke tausayin Mainah yashiga zuciyar ta har tana kwalla. Ma‘inah ta dad’e tana magana, Inna bata amsa ba nanta fahimc’l cewa Inna fa ba’tajin wannan yaren datake, Batareda Gata lokaci ba tafara magana da d’an guntun fulatancinta tace’ Inna A’toi Zaid? (Ina Zaid). Wannan lokacin yayi dedei da shigowar Hardo gida, aguje yafad’o musu alamun babu laflya agari, da harshen fullanci yace Inna yau kuma an gano gawa a gindin Rafi. 
Razzz! Zuciyar Ma’inah tai bala’in tsinkuwa. Dakyar tafara tafiya tana hawaye “Hardo kaini inga gawan mutumin, Miji na ne bai mutuba. Hardo ya rike Ma’inah ahankali take taku tsanadiyar raunukan dakejikinta. Inna tai musu fatan alkhairi sannan suka fito. Hardo ne yai matajagora har Saida suka Kai gindin Rafln, Mutane sun cika wajen. Hayaniya da surutai kad’ei yake tashi awannan wajen. ‘Daya bayan ‘daya Ma’inah take waresu tana shigewa cikinsu, har Saida takai tsakiya. Tunanin ta duk Gawan Zaid zatagani kwance anan wajen sai ko yazamana rayayyen Zaid tagani azahiri. Yana zauna a gefen ruwa ya rufe fiskarsa da tafln hannunsa alamun yana hawaye. Nan ta’ke hakoranta suka bayyana ami,jama’a duk suna binsu da kallo babu kuny’a tayo gunsa Kai tseye tarungumeshi, Tamkar a mafarki Zaid yad’aga kai, sukayi ldo hudu da masoyiyarsa. “Mainah. ‘Kansa ya sauke a kafad’ar ta yanacewa’ Ma‘inah nasan Baki mutu ha, I knew it, kece wanda Allah Yarubuto zakizam UwarY’ay’an Zaid Muhammad Zabir bi izinillahi. 
Mutanen gari kowannensu jikinsa yayi sany’i, sun fidda woyoyi suna d’auke d’auken hotunan Zaid da Ma‘inah wasu koh sai video suke tai. Wasu suna taya masoyan kuka. Bayan sunji labarin rayuwar Soyayyar Ma’inah da Zaid. Labari ne mai d’adin ji akwai tausayi cikinta akwai kuma True love wacce dawuya asameta a wannan zamanin damuke ciki. 
Mutane dayawa awannan kauyen, masu musgunawa matansu dama sauran Matan dasuke 
munanawa mijin su duk sun shiryu adalilin Labarin Soyayyar Ma’inah da Zaid. Kowa na musu fatan alkhairi, ana Kuma sa masu albarka. 
Kwana uku kenan ake cikin damuwar 6acewar Zaid da Ma’inah a garin Abuja. Y’an Sanda sunyi iya ba’kin kokarinsu amma babu wata maflta. Mommy da Ammi gaba d’aya sun flskanci matsalar High blood pressure har kowannensu ya kwana a asibiti. Miemah ta chanza gaba d’aya tsanadiyar 6acewar Ma’inah tayi kuka Saida ta gamu da ciwon Ido mai tsanani sanda aka bata gilashin Medicated a asibiti. Zayyad ne yake debe mata kewa akoda yaushe Yana kokarin kwantar mata da hankali duk dayake shima yana cikin kuncin rashin d’an uwansa. 
Sarkin garin Fulani ya’tarajama’ar ‘kauyensa kaf! many’a da Yara, tsuffl, Mata da Maza. Tare suka Kama hany’an zuwa Abuja domin su halarci bikin Zaid da Ma’inah. ‘Dabi’ar mutanen wannan kauyen basa tafiya da mota kojirgi, ra’kuma suke hawa da shanaye zuwa ko ina. Dakyar Ma’inah ta saba tafiya kan rakumi, afarkon tafiyar tasu dei sanda Zaid yadage sosai yana rikeda ita tamkarjinjira sai ihu take, mutanen Gari Koh sai dariya suke suna nishadi kan hany’a. Taf’lyar tasu Ta’yi dad’i matuka kamar yedda turawa suke fad’i, it is indeed a memorable journey bazasu taGa mantawa da ‘ka’ran mutanen ‘kauyen fulani ba. Kwanansu hudu a hany’a, da daddare sukan tsaya cikin daji su kafa runfarsu suhura wuta suta nishadi a tsakar daji. Ahaka tafiyarsu takasance cikin jin dad’i. “’A daren Jumma’a suka kai birnin tarayya Abuja, mutanen Gari suna musu kallon ‘kauyawan zamanin Da masu yawo kan ra’kuma. A ZMZ Builders company suka tsaya cin abinci, Zaid ya kewaye dasu cikin companin ya’nuna musu confaninsa. Daga nan suka wuce gida. 
Bayan Doctor ya’gama biyan bu’katarsa ya tafi ya bar Maisha cikin yanayin rashin lafiya da ciwo. Dakyar ta taso jikinta duk raunu‘ka. Tin lokacinda ta amsawa Doctor bukatarsa ta shiga yanayin kunci, da’nasani da sananin damuwa ta gwammace mutuwa akan wannan rayuwar datake ciki ayanzu. Gashi kwana biyu babu wanda yazo gunta ya ziyarceta. Ako da yaushe tana ganin hany’an Umma da Mommy Amma har yanzu dei shiru babu wanda yazo dubata cikinsu, Bayan kuma sunanan a Kotu lokacinda aka turata gidan mahaukata, amma basudamu da ziyartana ba ko da na mintuna kad’an ne. Tanason Umma da Mummy suzo gunta ne domin tai masu sallamar karshe, ta shirya duk plan d’inta ‘bayan Ta’yi sallama dasu a wannan ranar zata kashe ‘kanta ko ta huta da wannan rayuwar kunci da damuwa. Tana wannan tunanin ne a harabar kofan ofishin Doctor Hadi tana lekowa Saida ta tabbata ba kowa cikin office d’in sannan ta karaso. Wayan Dr ta d’auke cikin sauri tasa layin Momy da gaggawa ta aikomata text kamar haka. “Mrs Maidugu ana bu’katarki a psychiany (Gidan Mahaukata) da gaggawa y’ar ki tana cikin matasala. Thesa rne message ta aikowa Umma. Sai waige waige take kada wani yashigo ya tsameta. Bayan ta tabbata Sa’kon ta shigo wayoyinsu dlka biyu Ta’yi deleting sannan ta ijiye masa waya tabarwajen nan ta’ke. 
Bayan Zaid ya gama basu labarin abubuwan dayafaru dasu dakuma yedda akayi suka tsinci kansu a kauyen Fulani har zuwa yadda sukazam tamkarzuri’a guda da y’an ‘kauyen fulani ba’ki d’aya, Wanda Hakan yasa Sarkin Fulani yata’ra jama’arsa suka dawo gida tare. 
“Inna lillahi wa Inna ileihi rajiun’ Aunty Nasiba ce tafara magana, daman tinda Zaid yafara wannan labarin ta matsu ya kammala, tasamu damar fad’ar abinda ke ranta” Ai wannan ba hujja bane Zaid, yaza’ka kawomana ‘kazamai y’an ‘kauye cikin gida dasunan sunzo bikin ku, wani irin biki kake fad’a? bayan bikin ma bata taso ba bare suce sun kwaso cututtukansu sunzo Mana dashi gida…. Dakata Nasibah . ,Ammi ta mike wufta katseta ‘You don’t have the right to interfere in our family issue. Rai a6ace tafad’a cikin nunfashi d’aya. Aunty Nasiba ta sauke kira cikeda rud’ani take tambayar ta “Why, I’m also part ofyou ….. Bata karashe kalamanta ba, Baba yami’ke gamida cewa” Not any more Nasibah ke ba kowa bace awajenmu. Aneesa tayi sauri takoma gun uwarta cikin hawaye take tambaya “Ammi, Baba lafiya meye Mommy na tai muku? Meyesa kuke fad’a mata irin wannan munanan maganganun a bainin jama’a…. Jiki a sanyaye Baba yajanyo Aneesa taking bayansa yace’ kuyi Hakuri I have to tell you this, Mahaifiyarku ba kowa bace fa’ce Y’ar Duniya wacce babu Allah a zuciyarta sai dogon Buri dason ‘Dukiya (Money Hungry), Mu kanmu bamu gane Hakan ba Saida komai ya 6aci sannan gaskiya ta bayyana. Nasiba ce ta kashe abokiyar zaman Turai. Inna lillahi wa Inna ileihi rajiun’ duk suka had’a ba’ki a flrgice,Y‘ayan Aunty Nasibah sun saka ihu sai kuka suke ‘Aneesa tace‘ ‘Karya kuke mata, Wallahi mominmu bazata taba Awannan lokacin ne Mutanen Kauyen Fulani suka basu wuri, inda suka koma Gangarenda Zaid ya saukesu aciki. Harabar gidan ma abun kallo ne a gunsu. Tsanar kyaun gidan wasu tsoffl har suma sukayi akan cewa suna raye Allah ya’nuna aljannar duniya ….. “‘Baba ya ja doguwar nunfashi sannan yace’ Nasibah tsohuwar budurwa tace Amma Allah Bai nufa zamu had’a sunnan Aure tareda ita ba , ta dad’e tana bibiyata bayan aure na da Turai. Tasha zuwa gu’na tana neman alfarmata cewa muhad’a kai domin muga bayan Turai ma’ana mu’kashe ta, Muga’ji du’kiyar ta gaba d’aya sannan muyi aure, Ban taGa amincewa da wannan mumunar bu’katar nata ba, akasarima wa’azi nakemata ina nuna Mata hany‘an arziki. Ko da ta fahimci cewa bazan ta6a amincewa da ita ba. Anan Baba yai shiru yafara zubda kwalla, kowa ya zuba ldo yanbinsa da kallo cikin rud’ani, Ammi ce kad’ei ta kauda kai awannan lokacin tana kuka alamun ta‘san abinda Baba yake kokarin bayyana musu, Yayinda Zaid da Zayyad sukaje gefensa suna sharemasa hawaye Baba ya mike cikin sanyin iiki yafara magana” Aranar da Turai tai taflya zuwa DUBAI ta 
ziyarci konfanun nunkanta dasuke chan, Nasibah ta’samu damar zuwa gidana batareda sani naba ta aikomin wata ma’aikaciyar mu da Coffee domin tana sane dacewa nakan Sha Coffee akoda yaushe ka’min nai barci. Tasa magani cikin wannan Coffee, Ina sha nafita hayaci na nan ta’ke, Awannan Daren ta taho muka aikata mumunan laiflnda Allah ke fushi da duk mai yinta Wato Zina, Ta cinma burinta ta tafl tabarni cikin damuwa, da tunani. Babu wanda yasan dawannan maganar, Turai ‘kanta dawowarta gidan yari kwanakin nan ne naga ba anfanin 60ye sirri tsakaninmu Sannan na nafad’a mata kuma ta yafemun. Nasibah bata ‘kara dawowa gunmu ba Saida ta aifi 
Aneesa, alokacin Anisa na jinjira Ta’kawomln lta amasayln yata sedei ta’shedamin cewa mijinta ma baisan dacewa Aneesa ba Y’ar sabane , Sanda mukaje Asibiti muka tabbar da hakan sannan na amince. Mun rufe wannan sirrin babu wanda yasan da ita. Bayan wasu shekaru muna zaune lafiya da matata komai na taflya dedei, dana ‘kara aure kishi yasa Nasibah ta’kara dawowa gidanmu ba’tareda sannin d’aya daga cikinmu ba ta kashe Amarya ta inda ta kullawa Turai sharrin Kisan. Bamu san da wannan ba Saida Doctor Manav yai tsayin daka wajen nemo shedu domin Turai ta ku6uce daga hannun hukuma. Da Taimakon Allah kuma ya samo Mana shedu da dama Wanda a yanzu haka munanan dasu. Yana rufe bakinsa y’an Sanda suka taho cikin falon “You are under arrest” Aunty Nasiba na kuka na fltan hankali tanacewa’ Zabir meyesa katone wannan binnen sirrin kaduba fa kaga irin halinda kasanya y’armu a ciki. Baba yana waigawa yaga Aneesa kwance agefensa, ashe tun tuni ta Suma baisaniba yanata zaro labarai. Zaid da Zayyad sun koma gun Ammi suka had’e kawunansu sai kuka suke suna dad’a mamakin wannan mumunar labarinda Babansu yakawomasu ba shiri. Kannen Aneesa ma ba’a barsu abaya ba kukan sukeyi sosai suna kuma mamakin halin mahaiflyarsu. Mommy da Umma suka sa Miemah agaba, suka rungumejuna su’ma suna kuka ayayinda Ma’inah take gun Mamy suna hawaye. Ican’t believe this man, Baba Yana kokarinjanyoni na kifto Hannuna da karfi, Mikewa nai tareda Zayyad muka wuce d’akin Ammi. Muna shiga na kulle kofa nasa key. Inda mukejin Hayaniyar su a falo. Ammi tana bubbuga mana kofa “‘Dan Allah kuyi hakuri kubude, Abunda yafaru ya rigada yawuce kuyi hakuri ku gafartamawa mahaifinku. Karku zubamin ‘kasa a ldo, Na dawo gareku ne bayan Allah ya nunamin hany’an kwarai, dawowa nai da burin dedeitawa da kowa, mussaman domin muzauna tare kamar yedda kowace zuri’a take tare gwanin sha‘awa. Ammi sai zuba take tamkar lalatacciyar fanfo. A d’ayan Gangare kuwa muryarAnisa mukeji tana kuka ana kokarin kwantar Mata da hankali. Zayyad ya’shiga ba‘yi ya kunna shawa a kansa, kamar yedda wannan ruwar take zuba akansa haka Zayyad yake kara kuka Yana ihu shi kad’ei cikin toilet. Na rasa meke Shirin faruwa Dani awannan lokacin zuciya tane ke bugawa tana mugun tafasa tamkar zata fashi, ko ‘digon hawaye ba’su sauka a idanuwa wannan lokacin tsabar yedda na rikece. Da mirron Ammi nafara daman shine agabana, rugurugu nai da ita na tattaka Sanda na tabbata ta parpashe ko Ina. Jikina dukjinajina. Haryanzu hankali na bai kwanta ba har Saida na parpashe Rabin kayan d’akin Ammi Wanda yawancinsu Zinari ne da azur‘fa. Gold made waldrope, Bed, dressing mirror dasauren jerenta duk sanda naga bayansu. Nan ma hankalina Bai kwanta ba, tunanin Daddy sai dawowa kwakwalwar yake. Dayake idan kana cikin Toilet babu sautin dazakaji sai ta ruwa. Wannan yasa Zayyad baisan da Garnanda Zaid ya aikata a d‘aki ba. Saida yagama kukarsa yana flta ya sake baki” Inna lillahi wa Inna ileihi rajiun’. Zaid na kwance cikin pieces na Glassesjikinsa jina jina yanakuma hawaye abun babu kyaun gani. Wannan yasa ba shiri Zayyad yasa key a kofa yabud’e ta. 
Maisha ta tsaya gaban calendartana hawaye, Ta’sa gu6a cikin ruban ruwa takai saitin ba’kinta, ” 17th October 2019. Ayau ne Allah yanufa ranar dazan bar duniya. Ya Allah ka gafartamin, Ya Allah kasanya imani azu’katan y’an uwana Mainah da Miemah ya Allah kasa sugama da Duniya Laflya. Ya Allah ka gafartawa dukkan bayinka musulmai Allah kasa Aljanna ce makomar Momcy na da Umma ta,Allah ka karawa Daddy na arzikiAHah Kuma yasa Babana yana zaman mutunci da dukkan mutanen da yake taredasu agidan yan’. Ya Allah kasanyawa Yayana Zaid albarka, ya Allah ka albarka Zaid da Ma’inah zuri’a dayyiba. Ta shafa hannu afiskarta ‘Ameen. Zata kai ruwan ba’kinta kenan Security ya hangota. A guje yataho “Maisha meye kikeyi anan? …… Diga nan Ma’isha batasan inda take ba, ta tashijikinta ba dad‘i a gadon asibiti. Wata Nurse ce kad’ei a’kanta “Sannu baiwarAllah meye ya sameni? Nurse tana murmushi tace’ 
Congratulation Maisha kina d’aukeda juna biyu wata d’aya. Wuf! Tamike a tsorace tace’ Ina me? Ina d’aukedajuna biyu? Matar ta gyad’a kai, Sannan tamaida ta kan gado ta kwanta “Malama Maisha kina bukatar hutu. Ta fita ta bar Maisha cikin rud’ani da tunani a d’aki. Anan wajen roki matar waya tabuga layin Doctor, Ta‘yi uban Kiran wannan layin babu Mai d’agawa. Daga baya wata Mata ce ta d’aga tace’ Mai wannan wayar yabar ‘kasa tun shekaran jiya yakoma kasarsu Etopial 
Nan ta’ke tashare hawayen dake zuba a idanuwarta tas! Ta mike Sanda tarike cikinta sannan tafara magana “Ni ce Mahaifiyarki, kuma Ni ne Mahaiflnki Islam, na Sha alwashin zaki taso cikin ga’ta Islam d’ina. Kuma ko da Allah zaiyi wannan cikin a mace ko a raye na miji ISLAM zan ‘kira. You are the only source of my happiness Islam. You are my love, my life my world U, I will protect you till the end my dear. And I will make sure that I’m safe just for you sweetheart. Mommah won’t kill herself dear, afterall Mommah is a fighter, I will make sure we go through all this worldly challenges together sweetheart. Anything for you Baby boo“. 
1 week later, Komai ya deideita tsakanin Baba da Zuri’arsa, Zaid da Zayyad sun karbi Aneesa amasayin ‘kanwarsu yayinda Aneesa ta amince dasu amasayin Zuri’ar ta. Aunty Nasibah ta shiga hannun hukuma, Komai na tafiya dedei tsakaninsu. An Fara shirya bikin auren Zaid da Ma’inah dakuma ta Miemah da Zayyad. Gagarumar biki za’ayi agarin Abuja ko Ina an kafa tsaro many’an ba’ki sun cika gari, Ko’ma ace ba’ki sun ci’ka ‘kasa Nigeria ba’ki d’aya. A daren daza’afara bidirin programs d’in Bikinsu. Daddy ya kwaso Zuriarsa sukaje Prison ziyartan Saminu domin su shedamasu batun auren, sun tattauna cikin sala’ma, Sannan suka wuce psychiatry gun Maisha Nan ma babu wata matsala, Maisha ta taya’su farin ciki, ta’kuma sany’awa auren nasu albarka, Suna mamakin Sauyawar halin Maisha cikin wannan y’an kwanakin. Sedei abu d‘aya tak! Ma’isha ta Goyemusu cewa tana d‘aukeda cikin ISLAM. Bayan tafiyarsu, Ma’isha ta ko’ma d’aki tana hawaye, ta tara kayan data tsayowa Islam agaba “Islam ba’nason ki taso ki tsameni cikin wannan rayuwar danake ciki ayanzu, Kiyi hakuri kiyafewa Mommah kinji “Momma’s Angel. 
Ata Gangaren su Ma’inah kuwa, Mutane sun cika daml wajen Family and friends day d’insu Ma’inah/Zaid da Miemah/Zayyad, Many’a da Yara. Ma’inah da Miemah sunyi shiga iri d’aya gwanin ban sha’awa. Y’an biyun sunyi kyau sosai.
Zaid da Zayyad sunyi shiga cikin suit da red shirt masu tsada, babu shakka y’an biyun sunyi kyau tamkar larabawa. An tsara wajen liyafar Ta’yi kyau sosai, sai rawa ake tayi ana nishad’i, su Aneesa yau Saurayinta Fazhab Khan yataho daga india zuwa wannan biki sai dad’i takeji. 
Ahaka suka cigaba da bidirin biki. Sunyi Programs bila adadin kamarsu Dinner, Bridal shower, Walima, Kamu, Bachelors party, Poolside party, Mother’s day da sauransu. Bayan nan aka d’aura Aure suka tare a gidajensu ma’ka ma’ka masu bala‘in had’uwa .
……………………… 
I can’t believe you are finally mine Ma’inah Zaid ya’kara manneta ajikinsa. Ma’inah ta rufe flskarsa cikin kuny’a tace’ Nima haka. Ahankali yasa hannu yabud’e wannan kekkyawar fiskar nata ” Sweetheart yanzu kuny’a ta’kare tsakanin mu ya’kamata kitashi muyi Sallah sany’i. Yayi shim yana murmushi sannan yasa ba’kinsa a kunnenta ya rad’a mata magana. Ma’inah tasa hannu ta mareshi “Jibe shi ko kuny’a babu. Haka suka mike, sukayi Sallah, And they spent the night peacefully. 
After9 Months Mainah da Miemah, kowannensu na tura ciki aihuwa yau ko gobe, Zaid da Zayyad sai wani ririta Matan nasu suke kamar kyau. Hakama Ammi dad’i tamkar tazuba ruwa a ‘kasa Tasha ta’kusan zama Kaka. Kowa na farin ciki. Ranar aihuwa kad’ei akejira. Tun makon dayagabata y’an Sanda suka ga’ne cewa Maisha bata ka’mu da ciwon hauka ba suka maidata Prison cikin wahala tacigaba da rayuwa har Saida cikinta ya girma sosai ya kai aihuwa. 
Da daddare tafara na’kuda babu wandake kusa da ita. Ta‘yi ihu iya karfinta amma babu wanda yaji ko yadamu da ita. Dayake ita kad’ei ce a d’akin. Mutuwa kad’ei yarage batayi ba. Tasha wahala iya wahala da azabar duniya ka’min tasamu wannan yariny’a. Bayan ta gama aihuwa, wata mata ce tataho ta tsameta cikin yanayin Suma gakumajinjira kwance a gefe. Ruwa ta yayyafa mata ta tashi jikinta ba ‘karH tana tambayan wannan matar “Ina V’ata take, Bani Islam inason inganta. Cikin muryar marasa lafiya tace‘ Kibani Y’ata Islam Zan bata Wannan matar tana kuka yayinda tace’ Kiyi Hakuri Maisha Allah ya d’auki abarsa. Islam tariga‘amu zuwa gidan gaskiya. 
lhu Maisha tasaka tafara kuka, Ta’sa gawan Babyn nata agaba sai kuka take” Islam meyesa kika tafi kika barni? Wannan matar ce ta‘kira mutane suka taho aka d‘auki gawar Islam sannan suka wuce da Maisha asibiti. Likitoci suna tambayanta yedda akayi ta aihu ita kad’ei bayan Kuma tanazuwa awo. Babu abinda take amsa masu daga wannan kukan takoma shiru tamkar Dunkum kowani irin magana akemata bata amsawa bare tai motsi. Tana cikin wannan yanayin na tsahon kwanaki, Nan Likitoci suka ‘kara gwada Lafiyar kwakwalwar ta inda suka tarar ta samu matsalar da gaske rinkewar da Tai tsanadiyar rasuwar Islam yasa ta’kamu da wannan ciwon. Daga nan suka ‘kara maida’ta psychiatry (Gidan Mahaukata). 
ZMZ private hospital tana cike bam! Da jama’a iri iri, many’an mutane da many’an Likitoci ayau Miemah da Ma‘inah suna asibiti aihuwa ta ‘kara’to. Mummy,Ammi, Umma da Mamy sun koma d’aki sunata naf’llflli “Allah yasaykesu Laflya” Zaid da Zayyad ko sai kaiwa da kawowa suke suna jiran Babies. Karfe tara da rabi na dare dedei Miemah ta sau’ka e, tasa’mo laflyayyen ‘Da na Miji gwanin ban sha’awa. Mai sunan Baba ya taho, magaji bawan Allah, An shirya Baby (Zabir) Manal fesl An kaishi gun y’an uwansa sai murna ake tayi. 
Zayyad yaje gun matarsa hakora awaje muma tamkar ya hadiye Miemah yahuta, idan ya’ga ‘Dansa Manal da matarsa Miemah sai yaji ajikinsa kamar yafl duk duniya sa’a. 
Karfe goma da rabi cip! Ma’inah ta aihu. Santaleliyar lafIyayyen Yariny’a y’a mace, Safeenah mai sunan Mommy (Meenal). Kowa yadawo gun Meenal suna muma, Yariny’a kekkyawa mai kamada Mahaifl nta Meenal da Manal sunada kamaninni sosai karnar an tsaga ‘kara. 
Zaid Ya sunbaci Meenal ya manneta ajikinsa Yana zubda kwalla ta farin ciki yayinda yakecewa” Half of me and half the love of my life Mainah (Meenal) i love you 500 much darling. Ya koma gun Mainah cikin sananin farin ciki yarungumeta tareda Meenal d’insu a tsakiyarsu suna farin ciki ….. 
Bayan shagalin bikin sunan baby Manal da Meenal. Daddy ya ta’rasu kaf! Zuwa gun Maisha ziyara tareda Babies. Sunje sun tsameta cikin wani irin hayani inda aka shedamusu abinda yatsameta har zuwa yedda tarasa Islam. Sanda Kowannensu yayi kuka bayan Jin wannan labarin. Kuma sun tausaya mata matu’ka, Musamman ma Mummy, Daddy, da Mahaiflyarta Umma. Tareda Ma’inah da Miemah. Maisha ta rike Meenal ahannunta tana hawaye mara misaltuwa, tunanin Islam yadawo mata. Tarike Manal da Meenal tare ta rungumesu tana hawaye, Saida aka kar6e yaran ahannunta tukunna tasamu sukuni. Umma ta rungumeta cikin hawaye” Maisha muna taredake ako da yaushe idan wani abu ya tsameki kada ki manta damu Y’ata ko tawaya ki ‘kira ki tsanar damu, kamar maganar Islam ji’karmu ce kuma har cikin zuciyar mu mukaji zafin rasuwar ta. 
‘Daya bayan d’aya kowannensu ya rungumeta suna hawaye dajimamin rasa Islam. Mommy ce taje gunta akarshe, Maisha bataiwa kowannensu magana ba Saida mommy tazo gunta tace’ Mumcy. cikin hawaye mommy ta gyad’a Kai “Yes my dear, you are my brave daughter Isha you are my world I love you so much. Islamji’karmu ce Maisha you are not the only one in pain kowannenmu yaji zafin rashin Islam, Amma abinda mukeso ki tuna ako da yaushe shine Muna sonki Maisha and we will always support you in life my dear. Daddy ya’karasa gunsu shima ya rungumeta cikin hawaye yayinda Mainah da Miemah duk sukaje, sukahad‘u gwanin sha’awa ….. Zayyad da Zaid sunsa Anisa a tsakiya tareda Munah sunabinsu da kallo, Hakama Ammi tana rikeda Manal agefe suka tsaya da mijinta dakuma Umma da Meenal sunabin wannan Zuri’ar Sambo Maidugu daga kallo abar sha’awa. O 
Laifin dadl karewa ….. . 

Alhamdullllah 

Related Articles

Leave a Reply

Check Also
Close
Back to top button

You cannot copy content of this page

Adblock Detected

YOU ARE USING ADBLOCK TURN IT OFF TO COUNTIUE BROWSING OUR WEBSITE